Siyasar Najeriya
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ƙalubalanci masu adawa da shi a PDP, ya ce dukkansu ya fi ƙarfin ya tsyaa yana takun saka da su.
Gwamnatin jihar Edo ta zargi mataimakin gwamna, Philip Shaibu ta shirya makarkashiya domin mamayar gidan gwamnati a ranar Litinin 30 ga watan Satumbar 2024.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya bukaci Nyesom Wike da gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara su sasanta rikicin siyasar da ke tsakaninsu.
Dan majalisar dokokin jihar Cross Rivers na jam'iyyar Labour Party (LP) ya fice saga jam'iyyar zuwa APC mai mulki. Ya samu tarba daga jiga-jigan APC a jihar.
Jam'iyyar APC a matakin gunduma ta dakatar da tsohon sakataren yaɗa labaran jam'iyyar na jihar Kwara, Alhaji Tajuedeen Aro bisa zargin cin amana da zagon ƙasa.
Shugaba a jam'iyyar NNPP ya bayyana kuskuren da 'yan Najeriya suka yi wajen shugaban kasa a 2023. Ya ce Kwankwaso ne ya fi cancantta ya zama shugaban Najeriya.
Buba Galadima ya yi ikirarin cewa wasu daga cikin waɗanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jawo ya ba muƙami ba ƙasar ce a gabansu ba, tara abin duniya suka sani.
Babban limamin cocin nan da ya shahara wajen tsoma baki a harkokin siyasa Primate Ayodele ya ce PDP na dab da tasa wani gwamna wanda zai koma wata jam'iyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci zababben gwamnan jihar Edo, Monday Okpebolo ya toshe kunnuwansa daga ƴan hayaniya, ya yiwa al'umma aiki.
Siyasar Najeriya
Samu kari