Siyasar Najeriya
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Ondo, Barista Edema ɗaya daga cikin ƴan takara na sahun gaba a APC ya tattara ya koma NNPP, ya samu tikiti.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam'iyyar za ta rika amfani da rajistar da take da ita wajen ba da mukamai.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce da alamu tallafin man da za a biya a wannan shekarar ka iya haura na shekarar Buhari ta ƙarshe.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce idan kotuna za su fara adalci ga 'yan siyasa kashi 50% na 'yan siyasa za su daina shigar da kara idan sun fadi zabe.
Tsohon mamba a majalisar dokokin jihar Abia, Hon Taribo ya tattara komatsansa ya koma jam'iyyar APC domin ba da gudummuwarsa gabanin babban zaben 2027.
Rundunar ‘yan sandan Kano a gano wasu iyayen daba 13 a jihar dake bayan duk wata hatsaniya da tashin hankali a kwaryar birnin jihar a kokarin inganta zaman lafiya.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya ce suna shirin jawo tsofaffin mambobin jam'iyyar domin su dawo gida ciki har da Peter Obi Obi.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagun ya bayyana cewa lokaci ya yi da babbar jam'iyyar adawa za ta koma gidanta na asali, ya roƙi mambobi su ƙata hakuri.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ta sha alwashin dawowa kan madafun ikon kasar nan a shekarar 2027. PDP ta shirya kwace mulki a hannun APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari