Siyasar Najeriya
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajuddeen Abbas ya fayyace wa 'yan Najeriya dalilin rashin jawabin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ga majalisa kamar yadda aka ce zai yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda majalisar jamhuriya ta uku ta masa sharar fage wajen samun nasara a babban zaben shugaban kasa a shekarar 2023.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya taya Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekara guda da fara mulki, inda ya yi kira ga ƴan ƙasa su mara masa baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa kasa gyara Najeriya cikin shekara daya kan mulki.
Tun fara mulkin farar hula a shekarar 1999 aka fara samun badakala a Najeriya. Cikin manyan abubuwa da suka faru akwai badakalar Salisu Buhari, tazarcen Obasanjo.
Jam'iyyar APC ta dakatar da ƴan takarar da ta gwabza a zaɓen futar gwani na jigar Ondo, Folake Omogoroye bisa zargin cin amana da zagon ƙasa a jihar.
Mai taimakawa shugaban APC kan harkokin hulɗa da jama'a, Okpala ya caccaki gwamnatin Kano mai ci bisa kokarin lalata dukkan ayyukan da Gaɓduje ya yi a jihar.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kogi ta tabbatar da Ahmed Usman Ododo a matsayin zababben gwamnan jihar. Ta yi watsi da karar jam'iyyar SDP.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar gina gidaje da raya birane ta sanya tushen ginin sababbin gidaje a jihar Kano da nufin magance karancin wurin zama.
Siyasar Najeriya
Samu kari