Siyasar Najeriya
Shehu Gabam, shugaban jam’iyyar SDP na kasa, ya lissafa mutane biyar da ke rike da gwamnatin shugaba Bola Tinubu. Gabam ya ce idan Tinubu ya gaza su ne sila.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba zau bar APC matukar Gwamna Babagana Zulum na cikinta, ya bayyana cewa da shi aka kafa jam'iyyar tun asali.
Gwamnan Seyi Makinde ya aika da wasika ga majalisar jihar Oyo inda ya sanar da su kudurinsa na tafiya hutu tare da mika mulki ga mataimakinsa Bayo Lawal.
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Farfesa Mahmud Yakubu ya ce hukumar za ta iya gudanar da zaɓukan kananan hukumomi 774 a Najeriya.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin yaƙin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Daniel Bwala ya koma jam'iyyar APC mai mulki, ya gana da Tinubu.
Kwamishinar lafiya ta jihar Abia, Dr. Ngozi Okoronkwo ta miƙa takardar murabus sama da wata guda bayan Gwamna Alex Otti ya dakatar da ita daga aiki.
Shugaban kungiyar gwamnonin APC ta Najeriya kuma gwamnan jihar Imo, Hop Uzodima ya haɗa Bola Tinubu da tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim.
Shekara daya kacal da zaben shugaban kasa na 2023, an fara samun sauyi yayin da yawan sanatocin jam’iyyar Labour ke raguwa. Mun tattara jerin sunayen sanatocin.
Jim kaɗan bayan sanatan LP ya koma APC, Hon Salman Idris na jam'iyyar ADC daga jihar Kogi ya sanar da bin sahunsa zuwa jam'iyya mai mulkin Najeriya ranar Talata.
Siyasar Najeriya
Samu kari