Siyasar Najeriya
Tsagin NNPP karkashin jagorancin Agbu Major ya tabbatar da cewa matakin korar Kwankwaso da ƴan Kwankwasiyya yana nan daram, su ba ƴan jam'iyya bane.
APC ta fara zage damtse kafin zaben 2027. Jam'iyyar ta rasa Adamawa a zaben 2023. Ankafa kwamitin mutum takwas domin daidaita 'yan jam'iyyar kafin zaben.
APC ta yi martani ga kungiyar TNN mai bukatar Goodluck Jonathan ya kara da Bola Tinubu a zaben 2027. TNN ta ce ta balle ne daga APC domin kafa adalci.
Gwamna Seyi Makinde ya ce lissafi ya kwacewa Ganduje da har ya yi tunanin APC za ta kwace Osun da Oyo, inda ya bukaci mutanen Osun su ci gaba da goyon bayan Adeleke.
Diyar tsohon gwamnan jihar Delta kuma mamba a majalisar wakilan tarayya, Erhriatake Ibori-Suenu ta sanar da ficewa daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki.
Kwamitin amintattu na PDP ya nuna damuwarsa kan rashin gudanar da taron NEC na jam'iyyar. Kwamitin na son ganin an kawo karshen rikicin da ya addabi PDP.
Yayin da ake ta surutu kan kudirin harajin Bola Tinubu, ƴan majalisar amintattu wstau BoT na jam'iyyar PDP ta ƙasa sun sa labule yanzu haka a birnin tarayya Sbuja.
Wasu daga cikin 'yan majalisar wakilai na jam'iyyar LP sun sanar da sauya shekarsu zuwa APC. 'Yan majalisun sun yi bankwana da LP a ranar Alhamis.
Yayin da jam'iyyar LP ta duƙufa aikin haɗa tsari a jihohi domin tunkarar zaɓen 2027, tsohon ɗan takararta a jihar Edo, Kenneth Imansuangbon ya fice daga cikinta.
Siyasar Najeriya
Samu kari