Siyasar Najeriya
Fitacciyar 'yar gwagwarmaya ta bayyana cewa akwai yiwuwar gwamnatin tarayya ta fara amfani da dokar ta baci wajen kuntatawa wasu jihohin adawa a kasar nan.
Shugaban riko a jihar Rivers, Ibok-Ete Ekwe Ibas ya hawu kujerar Gwamna Siminalayi Fubara. Ya fara aiki ne bayan Bola Tinubu ya nada shi ya dakatar da Fubara.
Daya daga cikin manyan Neja Delta, Cif Anabs Sara-Igbe ya bayyana cewa fadar shugaban kasa ta dade ta na kitsa yadda za ta sanya dokar ta baci a Ribas.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya ba da tabbacin cewa ana shirin hadaka domin kawar da Bola Tinubu daga mulkin Najeriya a 2027.
Jam'iyyar SDP mai adawa a Najeriya ta fito ta bayyana alakar da ke tsakaninta da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta bayyana masu daukar nauyinta.
Tsohon ɗan takarar majalisar dokokin Kano, Hon. Adnan Mukhtar Tuduk Wada ya soki shugaban matasan PDP na ƙasa, ya ce Muhammad Kadade ya gaza wakiltar matasa.
Gwamnatin Bola Tinubu ta bayyana cewa Nyesom Wike ba shi da hannu a rikicin siyasar jihar Rivers. Ministan shari'a ya ce gwamna Siminalayi Fubara ne mai laifi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da sabon shugaban gwamnatin rikon kwarya da ya naɗa a jihar Ribas, ana tunanin za su tattauna batutuwa.
Dakataccen gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara ya tattara kayansa ya bar gidan gwamnati yayin da ake shirye-shiryen miƙa mulki ga sabon 'gwamnan riko'.
Siyasar Najeriya
Samu kari