Siyasar Najeriya
Yayin da zaɓen jihar Edo ke kara matsowa, jam'iyyar APC ta roki majalisar dokikin jihar ta gaggauta tsige Gwamna Obaseki kan kalaman da ya yi a bidiyo.
Jami'ai da ake zargin na farin kaya ne sun cafke wani Bashir Yunusa bayan ya tallata rigar zanga-zangar da ake shiryawa a Najeriya kan yunwa da matsin rayuwa.
Jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta yi babban kamu bayan daruruwan mambobin jam'iyyun adawa na PDP, APGA da LP sun dawo cikinta. Sun sha alwashin ba da gudunmawarsu.
Fusatattun matasa a jihar Yobe sun yaga allunan titi ɗauke da hotunan shugaba Tinubu, Kashim Shettima mataimakinsa da kuma gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni.
Ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Pankshin/ Kanke/Kanam a tarayya, Honarabul Gagdi, ya gwangwaje diyarsa da kyautar mota ƙirar Lexus RX ta miliyoyi.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin kwato jihar Edo daga hannun jam'iyyar PDP. Ya fara shirin cimma wannan kudirin.
Tsige Sanata Ali Ndume daga mukamin bulalar majalisar dattawa ya kara bankado da abin da ke faruwa a majalisar tarayyar kan masu sukar shugaban kasa mai ci.
Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa shi uba ne a APC kuma Muhammadu Buhari da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne suka jawo shi lokacin ba Ganduje.
Shugaban APC na jihar Edo, Jarret Tenebe tare da wasu manyan ƙusoshi sun kai wa mataimakin gwamnan Edo Philip Shaibu ziyara har gida a Benin ranar Jumu'a.
Siyasar Najeriya
Samu kari