Siyasar Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa an girke tulin ƴan sanda a babbar hedkwatar jam'iyyar APC da ke Makurɗi a jihar Benuwai yayin da bangarori biyu za su yi taro.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya nanata cewa yana nan kan bakarsa cewa N21m aka biyan kowane sanata a majalisar dattawa ta 10.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya bayyana irin wahalar da Bola Tinubu zai sha a hannun yan Arewa a 2027 inda ya ce shugaban zai sha mamaki.
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta rasa wasu manyan kusoshi ciki har da hadiman tsohon gwamna da ƴan majalisar tarayya da jiha.
Kotun sauraron kararrakin zaben ƴan majalisa ta soke nasarar ɗan majalisar Igboeze North/Udenu, Simon Atigwe, ta ce sakamakon da aka bayyana ba gaskiya ba ne.
Majalisar wakilai ta kasa ta bayyana cewa an janye kudin dokar da zai hukunta yan Najeriya da su ke kin rera taken kasa ko lalata alamomin kasar nan.
Jam'iyyar PDP a jihar Abia ta yi nasarar kwace ikon Majalisar dokokin jihar bayan samun karin mamba daya da aka rantsar a jiya Talata 13 ga watan Agustan 2024.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta nuna goyon bayanta ga Gwamna Siminalayi Fubara na jihar. Jam'iyyar karkashin jagorancin Emeka Beke ta ce lokacin siyasa ya kare.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya ce an kama wasu ƴan siyasa bisa zargin tallafawa zanga zanga ɗa N4bn a Abuja da wasu jihohi.
Siyasar Najeriya
Samu kari