Siyasar Najeriya
Jigo a siyasar Kudancin Najeriya, Doyin Okuoe ya ce bai kamata wani dan Arewa kamar Atiku Abubakar ya karbi mulki a hannun shugaba Bola Tinubu ba a 2027.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya Dr. Abdullahi Umar Ganduje murnar cika shekaru 75 inda ya yaba masa kan gudunmawar da ya bayar ga ci gaban ƙasa.
Duk da rigingimun cikin gida da suka dabaibaye jam'iyyar PDP, Amofin Beulah Adeoye ya karɓo katinsa na zama cikakken ɗan jam'iyya a jihar Oyo ranar Litinin.
Gwamnan Edo ya rantsar da shugabannin riko duk da hukuncin kotu, yayin da Antoni Janar ya jaddada cewa dakatarwa na shugabannin iko ne na kansiloli kawai.
Hon Ojezele Osezua Sunday, mamba a majalisar dokokin jihar Edo ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki ranat Litinin, 23 ga watan Disamba, 2024.
Chief Tony Okocha ya zargi gwamnan Ribas, Fubara da tsoma baki cikin harkokin APC, amma Fubara ta bakin Omatsogunwa ya musanta, ya ce ba shi da hannu.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya ba jam'iyyarsa ta PDP shawara kan hanyar dawowa kan madafun ikon kasar nan a zaben 2027 da ke tafe.
Popoola Olukayode Joshua, tsohon dan takarar gwamna na NNPP a Oyo, na shirin komawa APC. Ganduje ya bukaci shiri tun wuri don tazarcen Tinubu da nasarar APC a 2027.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce bai fara tunanin neman shugabancin Najeriya ba a yanzu, hankalinsa na kan sauke nauyin al'ummar jihar suka ɗora masa.
Siyasar Najeriya
Samu kari