Siyasar Najeriya
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya fito ya caccaki salon mulkin gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu.
Babbar kotun jihar Ribas mai zama a Fatakwal ta rusa kwmaitin rikon kwarya na jam'iyyar APC a jihar Ribas, ta ce an yi kuskure wajen korarar zababbun shugabanni.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC na Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya ce ƴan majalisun tarayya da na jihohi sun zama ƴan amshi shata a Najeriya.
Tsohon shugaban APC, Lukman Salihu ya bukaci Peter Obi, Atiku Abubakar da Rabi'u Kwakwaso su hada kai wajen kawo karshen mulkin Bola Tinubu a 2027.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya lashi takobin sanyawa jam'iyyar APC ta yi nasara a Kano a zaben 2027.
Bashir El-Rufai ya yi martani kan batun cewa mahaifinsa zai yi hadaka da Peter Obi na jam'iyyar Labour domin tunkarar babban zaben 2027 da ke tafe.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin samar da gidaje karkashin 'Renewed Hope'. Mun kawo matakan mallakar gida a wannan tsarin.
Tsohon gwamna Kano, Malam Ibramin Shekarau ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da tawagarsa su sake zama kan matakan da ya ɗauka tun da ya hau mulki.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanga ya bukaci gwamnatin tarayya ta zauna da masu zanga zanga kuma ta saurari kokensu domin ba su saɓawa doka ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari