Siyasar Najeriya
INEC ta karɓi ƙorafin kiranye kan Sanata Akpoti-Uduaghan, inda masu ƙorafi suka kafa hujja da sashe na 69 na kundin tsarin mulkin Najeriya kan cire ta daga majalisa.
Asiwaju Moshood Shittu ya bukaci Rabiu Musa Kwankwaso ya yi taka tsan-tsan, ka da ya yi gaggawar shiga haɗakar ƴan adawa gabanin babban zaɓen 2027.
Tsohon gwamnan jihar Abia kuma sanatan Arewacin Abia, Sanata Orji Kalu ya yi fatali da bukatar wasu matasan Arews na ya kara da Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Dan majalisar wakilai, Awaji-Inombek Abiante ya bukaci Tinubu ya saka Abdulsalami Abubakar da sarkin Musulmi domin yin sulhu bayan dawo da Fubara gwamna.
Shugaban SDP a Najeriya, Shehu Musa Gabam ya ziyarci 'yar takarar gwamna a APC a Adamawa, Aishatu Dahiru Binani. Gabam ya bukaci mata su shiga SDP.
Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara ya ce ba shi da alaka da kowace kungiyar 'yan ta'adda da ake zargi da fasa bututun mai a jihar Ribas.
Kungiyar mata ta AYW ta bayyana Atiku Abubakar a matsayin dan takarar da za ta marawa baya a zaben 2027, tana yabonsa da kwarewa, hangen nesa, da kishin Najeriya.
Gwamnonin Kudu maso Kudu da wasu 'yan siyasa sun fara maganar sasanta rikicin jihar Ribas. Nyesom Wike ya ce ba shi da adawa da sulhu da gwamna Simi Fubara.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce fushi da jin haushi da kuma hassada ba zai taimaka wa 'yan adawa su kayar da Bola Tinubu ba a siyasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari