Siyasar Kano
Tun ana saura kusan shekara biyu siyasar jihar Kano ta soma daukar zafi. Yayin da Abba zai iya neman tazarce a 2027, akwai 'yan siyasa 5 da za su iya ba shi matsala.
Shugaban tsagin NNPP na kasa, Agbo Major ya ce sun riga sun kori Rabi'u Musa Kwankwaso da Buba Galadima da 'yan kwankwasiyya daga jam'iyyar NNPP.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya karbi tsohon kwamishinan shari'a a mulkin Ganduje, Barista Haruna Isa Falali zuwa jam'iyyar NNPP. 'Yan kwankwasiyya sun yi murna.
Sakataren jam'iyar APC a Kano, Alhaji Ibrahim Zakari Sarina ya zama sabon kwamishinan Hukumar Koke-Koke (PCC) mai wakiltar jihar inda ya maye gurbin Hon. Yusuf Atta.
Jagora a jam'iyyar adawa ta APC, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bayyana cewa akwai bukatar gwamnatin Kano ta ziyarci iyalan mutanen da aka kashe a rusau.
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wasu mutum 5 da ake tuhuma da kashr mata a yankin ƙaramat hukumar Wudil ta Kano.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Ilyasu Musa Kwankwaso ya gargadi shugabannin jam'iyyar da su yi taka tsan-tsan kan shirin shigowar Sanata Rabiu Kwankwaso.
Mai magana da yawun shugaban APC, Oliver Okpala ya bayyana cewa ƴan Najeriya za su gane dabarar Bola Tinubu ta naɗim Ganduje a FAAN nam ba da daɗewa ba.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ya zuba ido a rika zaluntar mutanen da su ka zabe shi ba, inda ya lashi takobin yaki da rashawa.
Siyasar Kano
Samu kari