Siyasar Arewa
Sanata Barau I. Ji brin ya ce akwai alamu mai karfi cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sanya hannu kan kudirin kafa hukumar hukumar raya Arewa maso Yamma (NWDC).
Majalisar kolin addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kira ga yan siyasa kan girmama sarakuna musamman wadanda suke rike da jaggorancin addini a cikinsu.
Shugaban matasan jami'yyar NNPP a jihar Kano ya jagoranci matasa zuwa jam'iyyar APC. Sanata Barau Jibrin ne ya karbesu a birnin tarayya Abuja a jiya Litinin.
Babbar kotun tarayya dake zama a jihar Kaduna ta dage sauraron karar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai zuwa 17 ga Yuli. El-Rufai ya maka majalisar jihar a kotu.
An kama wasu ma'aikatan banki bisa zarginsu da sace kudin wani mutumin da ya rasu ya barwa magada. Yanzu haka ana bincike don gurfanar dasu a kotu.
Malamai a Arewacin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince ba a taba martabar Sakin Musulmi alhali suna kallo. Sun bayyana matsayarsu kan ci gaba da mulkin.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Hashimu Dungurawa ya bayyana yadda matsayar Bola Tinubu a rigimar sarautar Kano za ta kawo masa matsala a zaben 2027 da ke tafe.
Jigon PDP, Abdul-aziz Abubakar ya ce 'yan Arewa ba za su zabi Bola Tinubu ba a 2027 inda ya ce yankin Kudu maso Yammacin kasar ma sun ki zabensa a 2023.
Yan Arewa da dama sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu bayan samun rahoton sanya hannu a yarjejeniyar Samoa wanda ya sabawa al'adu da addini.
Siyasar Arewa
Samu kari