Shugaban Sojojin Najeriya
Kungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta Yamma (ECOWAS), ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai wa sojojin jamhuriyar Nijar. Kungiyar ta.
Yaran Dogo Gide, riƙakken ɗan ta'addan nan da ya shahara wajen fashi da garkuwa da mutane, sun yi iƙirarin cewa su ne suka harbo jirgin sojin saman Nigeriya da.
Sojojin Najeriya aƙalla 20 ne aka tabbatar da rasuwarsu a wani mummunan harin kwanton ɓauna da 'yan ta'addan jeji suka kai mu su a yayin da suka fito bakin aik.
Shugabannin rundunonin tsaro na ƙungiyar ECOWAS, za su gudanar da taro a makon nan da muke ci a birnin Accra na Ghana domin duba yiwuwar amfani da ƙarfin soji.
Babban hafsan hafsoshin Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ya ziyarci gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare a wata ziyarar aiki da yake yi a jihohin.
Shugaban ƙasar Rasha Vladimir Putin ya tofa albarkacin bakinsa kan juyin mulkin jamhuriyar Nijar. Ya bukaci a bi matakai na diflomasiyya wajen warware rikicin.
Sabon Firaministan jamhuriyar Nijar da sojojin juyin mulkin ƙasar suka naɗa, Ali Mahaman Lamine Zeine, ya bayyana cewa ƙasar za ta tsallake duk wasu takunkumai.
Shugaban mulkin soji na jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya bayyana cewa juyin mulkin da suka yi ya ceci Najeriya da Nijar daga fadawa cikin bala'i
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, akwai batu a kasa yayin da majalisar ECOWAS ta dare gida biyu kan abin da ya kamata a yiwa sojojin Nijar a halin yanzu.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari