Shugaban Sojojin Najeriya
Kwanaki kadan bayan Kayode Egbetokun ya canji Alkali Baba a matsayin IGP, Gwamnatin tarayya tayi na’am da karbe wasu ‘yan sanda da ke aikin gadin ‘yan siyasa.
Wani jirgin saman horar da sojojin saman Najeriya FT-7NI ya yi hatsari a Makurdi, jihar Benue a ranar Juma’a, 14 ga watan Yuli kuma ba a rasa rai ko daya ba.
Rundunar sojin Najeriya da ke karamar hukumar Mangu a jihar Plateau ta hallaka tsagera 'yan bindiga uku da kwato muggan makamai a hannunsu bayan wani artabu.
Majalsar dattawan Najeriya ta amince da naɗin da Shugaba Bola Tinubu ya yi wa sabbin hafsoshin tsaron ƙasa. Majalisar ta amince da naɗin ne bayan tantancesu.
Majalisar dattawa ta fara tantance manyan hafsoshin ƙasar nan da shugaba ola Tinuu ya naɗa. Majalisar dattawan za ta tantance su ne bayan Tinubu ya bukaci haka.
Babban hafsan sojin Najeriya, Manjo Janar Taoreed Lagbaja ya bukaci gwamnonin Arewa maso Yamma su cire hannunsu a harkar 'yan bindiga don ba su daman dakile su.
Rundunar sojin Najeriya ta cafke wani sojan bogi a Port Harcourt cikin jihar Rivers da ke ikirarin shi Kofur ne na soja tare da karbar kudade a hannun mutane.
Fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana wasu dalilai guda biyu da suka sa Tinubu bai wa sama da sojoji 100 umarnin.
Akalla mutane fiye da 2,000 ke tsare a barikin Giwa da ke Maiduguri a jihar Borno, mafi yawa daga cikin wadanda ke tsaren sun ce ba su san me suka aikata ba.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari