Shugaban Sojojin Najeriya
Hedikwatar tsaro ta umarci duk sojan da yake gaban sababbin Hafoshi ya ajiye aikinsa. Nadin sababbin Hafsu ya jawo Janarori za su bar aiki cikin kwanaki kadan.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da gano wani sansani da ake haihuwar jarirai ba bisa ka'ida ba da kuma safarar mutane a jihar Adamawa da ke Najeriya.
Shugaban sojojin kasa ya canzawa manyan sojojin Najeriya wuraren aiki. Janar Taoreed Lagbaja ya fitar da wasu nade-naden mukaman farko da ya yi a ofishin COAS
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya jinjinawa shugaba Bola Tinubu kan nadin sabbin shugabannnin tsaro da Nuhu Ribasu a matsayin mai ba kasa shawara kan tsaro.
Kotun daukaka kara ta ce an sauke shugaban hukumar ta NIA ne ba tare da bin doka ba. Bayan shekaru 5, Alkali ya dawo da tsohon Shugaban NIA a kan kujerarsa.
DSS ta ankarar da al’umma cewa akwai shirye-shirye aukawa wuraren bauta da filayen wasanni. Dr. Peter Afunanya ya ce DSS da Sojoji da ‘Yan Sanda sun gano hakan.
Hedkwatar rundunar sojin ruwa ta karyata zargin da ake yi cewa shugaban rundunar mai barin gado, Awwal Gambo, ya ki mika mulki ga magajinsa, Emmanuel Ogalla.
An ji labari cewa nadin Manjo Janar Christopher Musa da su Taoreed Lagbaja zai canza shugabancin sojojin Najeriya. Sojoji da-dama za su sake ajiye khakinsu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige dukkanin shugabannin rundunar sojoji sannan ya nada Janar Taoreed Abiodun Lagbaja a matsayin sabon babban hafsan sojoji.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari