Shugaban Sojojin Najeriya
Abdourahmane Tchiani, shugaban juyin mulkin jamhuriyar Nijar, ya bayyana cewa al'ummar Nijar da dakarun sojin juyin mulkin ƙasar za su kare kansu idan ECOWAS.
Gwamna Babagana Zulum ya amince da sakin naira miliyan 10 a matsayin tallafi domin ragewa sojojin da suka ji rauni yayin yaki da ta'addanci a jihar radadi.
Janar Abdourahamane Tchiani ya yi wa 'Yan jahmuriyyar Nijar jawabi a gidajen talabijin, ya ce za su mikawa farar hula mulki bayan ankawo kundin tsarin mulki.
'Yan Nijar da ke jihar Kano sun yi zanga-zangan nuna goyon bayan hambararren shugaban kasar, Mohamed Bazoum da kuma kungiyar ECOWAS a kokarinsu na kawo gyara.
Wani bidiyo ya fito inda aka haska wasu da aka ce tubabbun yan kungiyar ta'addanci na Boko Haram ne suka zanga-zanga tare da rufe hanya kan neman alawus a Borno
Shugabannin rundunonin tsaron ƙasashen ƙungiyar ECOWAS, sun bayyana cewa a shirye suke su kutsa kai jamhuriyar Nijar domin dawo da mulkin dimokuradiyya a ƙasar.
Hedkwatar tsaro na kasa ta bayyana a ranar Alhamis, 17 ga watan Agusta cewa an kashe jami’an sojoji 36 a jihar Neja. Manjo Janar Edward Buba ne ya bayyana haka.
Kungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta Yamma (ECOWAS), ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai wa sojojin jamhuriyar Nijar. Kungiyar ta.
Yaran Dogo Gide, riƙakken ɗan ta'addan nan da ya shahara wajen fashi da garkuwa da mutane, sun yi iƙirarin cewa su ne suka harbo jirgin sojin saman Nigeriya da.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari