Shugaban Sojojin Najeriya
Kungiyar lauyoyin arewa mai mambobi fiye da 600 ta sanar da shirinta na maka gwamnatin Bola Tinubu a kotu kan harin bam da ya lakume rayuka 120 a Kaduna.
Nuhu Ribadu da sanatocin arewa sun ziyarci al'ummar Tudun iri da harin bam ya ritsa da su. Duk da haka, sun nuna kwarin gwiwa kan hukumomin tsaron kasar.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta gina gidaje da asibitoci saboda abin da ya faru a Tudun Biri. Da ya kai ziyara, Kashim Shettima ya ce za su dauki matakai.
DHQ ta ce daga yanzu ba za a sake jefa bam ba har sai an tabbata. An dauki darasi, nan gaba za mu rika tabbatarwa kafin mu harba bam-bamai – Sojoji
Isa Ali Ibrahim (Pantami), CON, FCIIS, FBCS, FNCS ya bada shawara ga sojoji ganin abin da ya faru a Tudun Biri. Malamin ya yabawa hafsun sojojin kasa da kokarinsa.
Zanga-zanga ta barke a garuruwan Arewa ganin cewa ana tsakiyar maulidi a kauyen Tudun Biri sojoji su ka harba bama-bamai ga mutanen da ba su san hawa ko sauka ba.
Sanata Abdul'aziz Yar'adua daga jihar Katsina ya bayyana cewa harin bam kan masu Maulidi a Kaduna kuskure ne da ba ya bukatar sai hafsan sojoji ya yi murabus.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud ya ce kashe mutane da ake yi a Kaduna ba kuskure ba ne. Shi ma Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu ya fitar da jawabi bayan abin da ya faru.
Wadanda suka tsira a harin bam da rundunar sojin Najeriya ta kai sun ba da labarin abun da ya faru kan idanunsu. Adadin wadanda suka rasu ya karu zuwa 120.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari