Shugaban Sojojin Najeriya
Sojojin kungiyar Ansaru sun fara fitowa karara a gabashin Birnin gwari. ‘Yan ta’adda sun fara fitowa daga jeji, su na auren 'yan matan mutanen gari.
An bayyana yadda wasu sojojin Najeriya suka samu nasarar hallaka wani kasurgimin dan bindigan da ya addabi wani yankin jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabas.
Mu na da labari a Sokoto, Garba Moyi Isa ya hakura da kujerar da aka ba shi na shugaban kwamitin kafa jami’an tsaron sa kai, ya yi murabus a karshen makon nan.
Gwamnan jihar Kogi ya tabbatar da cewa miyagu ba su kai masa wani hari ba. Yahaya Bello yake cewa sojojin da ke tsare hanya ne su ka samu sabani da ‘yan sandansa.
Rundunar sojin Najeriya ta ce wani kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram mai suna Bulama Bukar ya mika wuya ga dakarun Brigade 5 da ke Gubio a jihar Borno.
Ganin daruruwan mutane da aka kashe, Shugaban Majalisar dinkin duniya ya soki Israila. Benjamin Netanyahu ya ce dakarun Hamas ne su ka dasa bam a asibitin Gaza.
Ƴan bindiga sun sake kai farmaki cikin tsakar dare a jami'ar gwamnatin tarayya ta Gusau (FUGUS) da ke jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun sace ɗalibai guda biyu.
Dakarun sojin Najeriya sun ceto ɗalibai huɗu da aka sace daga jami'ar jihar Nasarawa bayan matsin lambar da suka yi wa yan bindigam da ke tsare da su.
Babban Hafsan Sojoji, Christopher Musa ya zaburar da sojojin Najeriya da ke yaki da ta'addanci a Borno ya ce duk wanda kai kashe dan Boko Haram ba bai cika soja ba.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari