Shugaban Sojojin Najeriya
Manyan addinin Kirista sun bayyana bukatar sojoji su kare su a yanayin da ake ciki a Kaduna. Sun kuma bayyana bukatar zaman lafiya a Kaduna da ma kasa.
Air Marshal Hassan Abubakar, shugaban rundunar sojin sama ya roki gwamnati da al'ummar jihar Nasarawa da su yafe masu kan kisan yan farar hula bisa kuskure a 2023.
Hedkwatar tsaro ta jaddada cewar bata goyon bayan wani bangare a kasha-kashen jihar Filato yayin da ta bayyana shirinta na gayyatar shugaban CAN kan zarginsa.
Wani tsohon soja ya bukaci Bola Tinubu ya binciki abin da ya kashe hafsun soja. Bayanai sun fito shekaru kusan 3 da hadarin jirgi ya kashe Janar I. Attajiru.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wasu gawurtattun kwamandojin yan ta'adda uku a jihar Borno. Sojojin sun ceto mutanen da suka sace.
Tsofaffin sojoji sun taimakawa gwamnatin Bola Tinubu da shawarwarin magance matsalar tsaro, ana sai a samu zaman lafiya a 2024 idan aka dauki maganarsu.
Yan bindiga sun kai farmaki wasu garuruwa a yankin Agatu da ke jihar Benue, sun kashe sojoji biyu da wasu mazauna kauyen a ranar Alhamis, 18 ga watan Janairu.
Za a ga jerin wasu mutane wadanda saura kiris a kashe a lokacin juyin mulkin farko. A cikinsu akwai gwamnan tsohuwar jihar Kaduna Sir Kashim Ibrahim
Wani lamari mara dadi ya faru a barikin Alamala da ke Abeokuta, babban birnin jihar Ogun a ranar Litinin 12 ga watan Janairu yayin da wani soja ya bindige kansa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari