Shugaban Sojojin Najeriya
Sojoji sun kai hare-hare akalla takwas kan fararen hula a Najeriya a cikin shekaru shida, inda abin ya fi shafar Arewacin kasar kawai. Mutane da dama sun mutu.
Iyalan mutanen da suka rasu a harin bam da sojoji suka kai kan masu Maulidi a kauyen Tudun Biri cikin karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna, sun kai FG kara.
Gwamnatin tarayya ta neman likitoci da daliban kiwon lafiya da su shiga aikin soja don bunkasa lafiyar jami'an sojin kasar. Tinubu na shirin gina kwaleji.
Karamin ministan tsaro Bello Muhammad Matawalle, ya yaba wa dakarun sojoji bayan sun yi ajalin yan bindiga a kusa da Tungar Mangwaro cikin jihar Neja.
Kungiyar IMN ta ‘yan shi’a ta ce dole a tursasa gwamnatin tarayya ta gudanar da binciken musamman a kan abin da ya faru a Tudun Biri da aka kashe jama’a.
Rundunar soji ta ceto iyalan gidan sarkin kauyen Dungwel da 'yan bindiga suka cinna wa wuta a karamar hukumar mangu jihar Plateau. An kai harin ranar Lahadi.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya nemi afƴwar yan Najeriya kan kuskuren harin bam da sojoji suka yi a jihar Kaduna.
Kungiyar lauyoyin arewa mai mambobi fiye da 600 ta sanar da shirinta na maka gwamnatin Bola Tinubu a kotu kan harin bam da ya lakume rayuka 120 a Kaduna.
Nuhu Ribadu da sanatocin arewa sun ziyarci al'ummar Tudun iri da harin bam ya ritsa da su. Duk da haka, sun nuna kwarin gwiwa kan hukumomin tsaron kasar.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari