Shugaban Sojojin Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta mika dalibar Chibok da suka ceto ga gwamnatin jihar Borno a jiya Alhamis. Rundunar ta ce za ta cigaba da kokarin ceto sauran.
Hedikwatar tsaro ta karbi sababbin motocin yaki masu sulke guda 20 daga hannun ma'aikatar tsaro. Ana sa ran motocin za su kara taimakawa wajen yaki da ta'addanci.
Majalisar wakilan Najeriya nan ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauko hayar sojojin haya daga kasashen waje domin magance rashin tsari a kasar nan.
Mazauna unguwar Gwagwarwa dake jihar Kano sun zargi wani sojan Sama, Aminu Oga da kashe matashi mai shekaru 23, Yusuf Shu'aibu.Sun nemi hukumomi su bi musu hakkinsu.
Dakarun sojojin saman Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda tare da halaka wasu da dama a hare-haren da suka kai Borno, Neja da yankin Niger-Delta.
Wasu manyan Arewa sun soki shirin kafa sansanin sojin Amurka da Faransa a tarayyar Najeriya bayan an kore su daga kasashen Nijar, Mali da Burkinna Faso.
Za a ji yadda aka samu shugaban kasa, gwamna, minista da sanata a gidan Yar’adua. A gidan aka samu Shehu Musa Yar’adua, Ummaru Yar’adua da Abdulaziz Musa Yar’adua.
Rundunar sojin Najeriya ta fara dibar sabbin sojoji masu kwalin sakandare domin inganta rundunar yayin da rashin tsaro ke kara kamari a fadin kasar baki daya.
Rundunar sojojin Najeriya ta sanar da cewa ta kammala binciken kan harin bam wanda ya hallaka masu gudanar da Mauludi a kauyen Tudun Biri na jihar Kaduna.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari