Sheikh Ahmed Gumi
Sanannen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya caccaki shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda babban malamin ya bukaci yayi murabus sakamakon.
Dr. Abdallah Usman Gadon-Kaya ya yaba da Gwamnan Jihar Borno. Sheikh Usman Gadon-Kaya ya bayyana irin dabi’un kirkin Gwamnan Borno da su ka sa ya sha ban-bam.
Mun ji cewa Malamin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud ya shawarci Hukuma game da yadda ake zaben Shugaba. Gumi ya ce al’ummar Musulmai na bukatar hadin kai.
Fitaccen Malamin addini nan Dr. Ahmad Gumi, ya soki Gwamnatin Tarayya. Ahmad Gumi ya ce bai kamata a rufe iyakoki, da kuma kara farashin wutar lantarki ba.
Ganin cewa ana jin maganar malamin addini fiye da ta kawone shugaba, Sheikh Ahmad Gumi ya ba Gwamnati shawara game da rigimar Jihar Kaduna da ake ta yi har gobe
Sheikh Ahmad Gumi ya yi magana bayan an bada damar bude Masallatai da Coci. Gumi ya ce bai zama wajibi Musulmai su koma sallar Jami’i ba saboda Coronavirus.
Sheikh Ahmad Gumi, fitaccen malamin addini, ya ce bai kamata a yi bar jama'a su halarci Sallae Eidi a jam'i ba domin a dakile yaduwar cutar korona. Malamin add
Shugaban kungiyar Izala zai fara shirin maka gidan jaridar da ta buga labarin mutuwarsa a kotu. Rade-radin mutuwar ra sa Lauyoyin Abdullahi Bala Lau wannan.
Gumi kwararren likita ne wanda ya samu tattaunawa da jaridar New Telegraph a kan yadda shugaba Buhari ke kokarin sassauta dokar hana zirga-zirga a kasar nan.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari