Sheikh Ahmed Gumi
Shahararren malamin addinin nan, Sheikh Ahmad Gumi ya jagoranci tawagar malaman addini zuwa gidan tsohon shugaban ƙasar nan Obasanjo dake Abeokuta, Jihar Ogun.
Sheikh Ahmad Gumi, shahararren malamin addinin musulunci ya ce yan bindiga ba za su ajiye makamansu ba har sai an basu tabbacin babu abinda zai same su sannan z
Aminu Masari, gwamnan jihar Katsina yace baya goyon bayan yadda Ahmad Gumi, fitaccen malamin addinin Islama na Kaduna ke zuwa domin sasantawa da 'yan bindiga.
Shugaban 'yan ta'addan Boko Haram ya caccaki Sheikh Gumi kan tattauanawa da yake da Fulani makiyaya na zaman lafiya dasu a wasu sassan Najeriya. Yace bai dace b
A ranar Juma'a ne jihar Kaduna ta tashi da mummunan labarin sace dalibai mata a kwalejin harkar noma da gandun dabbobi da ke unguwar Mando dake jihar Kaduna.
Malamin addinin Islama Gumi ya bayyana cewa, rundunar sojojin Najeriya basu fahimceshi bane yayin da yake magana a kan gurbacewar wasu daga cikinsu a aikin.
Shahrarren Malamin Addini mai kokarin samar da zaman lafiya ta hanyar ayi sulhu da tsagerun yan bindiga, Sheikh Ahmad Gumi, ya yi hukumar Sojin Najeriya martani
Rundunar sojin Najeriya ta ja kunnen fiaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Gumi, da ya guje zubdawa rundunar mutunci. Daraktan hulda da jama'a na rundunar.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya caccaki Sheikh Ahmed Gumi a kan nema wa yan bindiga afuwa, ya ce kamata yayi ya yi musu wa'azi kan kashe mutane.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari