Sheikh Ahmed Gumi
Sheikh Ahmad Gumi ya ce 'yan Najeriya da yawa sun mutu sakamakon illolin almubazzaranci da albarkatu da wasu 'yan siyasa ke yi a kasar fiye da na 'yan fashi.
Wata Kungiya a jihar oyo ta nemi hukumar tsaro ta karin kaya da ta binciki ziyarar da shahararren malamin musulunci, Sheikh Ahmad Gumi ya kai garin Igboho.
Femi Adesina, mashawarci na musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari kan harkokin yada labarai, a ranar Alhamis ya tunkari fitaccen malamin nan, Sheikh Gumi.
Shahararren malamin addinin Musulunci da ke zaune a Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi, ya ce bai ga abin da zai sa mutane su tayar da hankulan su a raba su da Najeriya.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana gaskiyar lamurran da suka kara tabarbarewar tsaro a arewacin Najeriya, inda ya danganta lamarin da yawaitar sace shanu daga Arewa.
Sheikh Ahmad Gumi ya sake magana kan yadda gwamnatin Buhari ke kokari wajen ragargazar 'yan bindiga a yankin Arewa maso yammacin Najeriya, ya ce ba daidai bane.
Fitaccen malamin nan na Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa talakan Najeriya ya shiga uku sai dai ya koma ga Allah komawa na gaskiya don ya samu ceto.
Kungiyar dalibai ta kai kukan ta ga Sheikh Gumi da shugaba Buhari duba da yawaitar sace dalibai da ake fama dashi a sassan yankin arewa maso yammacin Najeriya.
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Gumi, ya ce shiga daji da yake yi domin tattaunawa da 'yan bindiga duk yana yi ne da hadin guiwar hukumomin gwamnati da.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari