Sheikh Ahmed Gumi
Wasu 'yan Najeriya na ganin akwai lauje cikin nadi ganin yadda Sheikh Gumi ke mua'amalantar 'yan bindiga. Sun kuma bukaci gwamnati ta kame shi ta bincike shi.
Tsohon mataimakin daraktan hukumar tsaro ta farin kaya, Dennis Amachree a ranar Litinin ya yi bayanin cewa jami'an tsaron da aka bai wa umarnin ceto yan Kagara.
Babban malamin addinin Islama, sheikh Gumi ya bayyana cewa, 'yan fashin da hadu dasu basu ne suka sace dalibai da malaman makarantar Kagara ba. sun musanta haka
Fitataccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya shaidawa manema labarai cewa, akwai sa ran sakin dalibai da ma'aikatan GSSS Kagara da aka sace yau Lahad
Babban malamin addinin Islama, Sheikh Gumi ya bayyanawa manema labarai abinda 'yan bindiga suke nema kafin su sako dalibai da ma'aikatan makarantar GSS Kagara.
Babbana malamin addinin islama ya roki gwamnati da ta ke yafewa 'yan ta'addan da suka tuba. Ya bayyana haka ga manema labarai a yau ranar Juma'a a jihar Neja.
Shararren malamin addinin Islama ya isa jihar Neja domin tattaunawa da gwamnan jihar kan rashin tsaro. Ya kuma bayyana zai zarce jihar Kebbi don ganawa da gwamn
Sheikh Ahmad Gumi ya ziyarci Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello a kan sace daliban sakandare na kimiyya ta gwamnati da yan bindiga suka yi a garin Kagara.
Ahmad Gumi,babban malamin addinin nan, ya ce 'yan bindiga suna tattara kudaden da suke amsa a matsayin kudaden fansa daga hannun jama'a don siyan makamai manya.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari