Shehu Sani
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa yana goyon matakin Dino Melaye na kin zuwa kotu domin kalubalantar zaben gwamnan Kogi
Shehu Sani, tsohon sanata na Kaduna ya yi kira ga yan Najeriya su rika yi wa yan uwansu maza da mata masu fama da lalurar asthma addu'a yanzu da hunturu ya shigo.
Tsohon sanata, Sani, ya ce ya zama wajibi a yi taka tsan-tsan bayan da takardar CTC ta nuna cewa Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Abba Kabir
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya lisaafo wasu abubuwa guda huɗu da ya Jonathan ya yi waɗanda wataƙila ba za a sake maimauta su ba.
Yayin da ake shirye-shiryen yanke hukuncin shari'ar zaben gwamnonin Kano da Plateau, Sanata Shehu Sani ya bai wa kotun daukaka kara shawarar yadda za ta yi.
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi magana kan yadda wasu bankuna su ke gudanar da ayyukansu a lokacin da ake yajin aiki a faɗin ƙasar nan.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bai wa kotun koli shawarar yin azumin kwanaki uku don gano gaskiyar takardun Tinubu ma su cin karo da juna.
Sanata Shehu Sani, tsohon sanatan da ya wakilci Kaduna ta tsakiya, ya nemi sanin wacce kotu ministar mata za ta kai majalisar ɗinkin duniya ƙara.
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya ce maganar da Sheikh Ahmad Gumi ya yi na kiran Nyesom Wike da shaidani abu ne da ba za a amince da shi ba.
Shehu Sani
Samu kari