Shehu Sani
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya nuna takaicinsa kan karin kudin man fetur da matatar Dangote ta yi. Ya ce ba a yi zaton hakan ba.
Sanata Shehu Sani ya bukaci mai martaba Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II su fice daga kotu su buga da juna a filin kwallo domin magance rikicinsu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana kwace filayen mutane da kamfanoni sama da 500 saboda gaza biyan kudin mallakar kadarorinsu.
Tsohon Sanata, Shehu Sani ya bayyana takaicin juyin mulkin da ya jawo wa Najeriya asarar shugabanni na gari, musamman ga Arewacin kasar, inda ake fama da matsaloli.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Shehu Sani, ya ba da lakanin hana yin cushe da ake yi a cikin kasafin kudin gwamnati.
Sanata Shehu Sani ya ziyarci makabartar tarihi da aka birne sarakunan Arewa da suka yaki turawan mulkin mallaka a Lokoja. Sanatan ya bukaci a karrama sarakunan.
Rikicin siyasa ya kara kaurewa tsakanin Shehu Sani, Nasir El Rufa'i da Reno Omkri kan yadda Bola Tinubu ke tafiyar da mulki. Yan siyasar sun harbin juna da kalamai.
Sanata Shehu Sani ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya binciki gwamnatin Muhamadu Buhari a kan kudin tsar kamar yadda ake binciken gwamnan bankin CBN.
Sanata Shehu Sani ya ce mai kamata Sanusi II ya rika kira da mata da miji su rika rikici da marin juna ba. Ya ce su yi hakuri idan sun samu sabanai a tsakaninsu.
Shehu Sani
Samu kari