Shehu Sani
Kwamred Shehu Sani ya bada labarin wani Abokinsa da ke sukar marasa goyon bayan kudirin Social Media inda yace duk Sanatan da bai tare da kudirin SM da #HateSpeech ya fito ya yi magana.
Shehu Sani ya bayyana cewa babu bukatar yan Najeriya su tafi neman malaman kasar Saudiyya mai makon haka a bai wa yan kasa kwangilar wannan aiki duk a cikin manufar dogaro da kayayyakin gida.
Sanata Shehu Sani ya fadawa Hadimar El-Rufai ta je ta nemi Mijin aure a wani rikici. Masu bibiyar shafin sada zumunta na Tuwita sun shaida wannan ‘yar takaddama da ta kaure tsakanin manyan kwanan nan.
Sanata Shehu Sani ya nemi Buhari ya sa baki a rikicin ‘Yan Sandan Najeriya inda daukar aiki ya hada Sufetan ‘Yan Sanda da Hukumar PSC fada wanda har gobe rikicin ya ki cinyewa.
Fitaccen ‘Dan siyasar nan ya yi tir da kamen Mawaka. Shehu Sani ya koka yadda ake ta faman damke Mawaka a inda su kuma Mawakan da ke zagi da sukar ‘yan hamayya su ke cin karensu babu babbaka.
Shehu Sani ya ayyana yadda Najeriya ta gaza kai labari a tsare-tsaren harkar noma. Tsohon Sanatan APC ya caccaki wani Ministan Gwamnatin Buhari a gwamnatin da ta shude kan matakin da ya taba dauka.
A jiya Shehu Sani ya ci kasuwar Ranar Hausa a kafafen sadarwa na zamani. Shehu Sani ya rikide ya rangada karin maganganun Hausa a Tuwita. Sanatan na Arewa ya na cikin wadanda su ka ci taro a Ranar Hausa.
A jiya Kungiyar NUJ ta ‘Yan Jaridar Najeriya ta shirya wani taro inda Shehu Sani ya fadi abin da zai jawo Inyamurai da Yarbawa su sha kasa a zaben 2023 idan har ba su hada gidansu ba.
Aranar Lahadi 28 ga watan Yuli Sanata Shehu Sani, ya shimfida wasu shawarwari hudu da yake ganin zasu kawo karshen rikicin da yaki ci yaki cinyewa a tsakanin gwamnatin Tarayya da kuma kungiyar IMN da aka fi sani da kungiyar shi'a.
Shehu Sani
Samu kari