Shehu Sani
Kuma zuwa yanzu an fara samun tabbatattu kuma sahihan sakamakon zabukan da suka gudana, inda yan siyasa da dama da suka tsaya takara sun fara sanin matsayinsu, walau sun samu nasara ko kuma akasin haka, kamar yadda Legit.ng ta ruw
‘Yan Majalisar Najeriya sun soki hambarar da Gwamnatin Shagari da aka yi. A kwanan nan ne‘Yan Majalisar Najeriya su ka dadu su ka yi Allah wadai da abin da Buhari inda su kace kifar da Shagari yayi wa Najeriya barna.
Daya daga cikin shahararrun Sanatocin Najeriya, Shehu Sani, mai wakilcin shiyyar Kaduna ta Tsakiya a zauren majalisar dattawa ta Najeriya, a bisa mahanga da fahimtar sa, ya wassafa wasu dalilai da haddasa talauci a yankunan Arewa.
Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattijai, sanata Shehu Sani, ya yi jinjina ga shugaban kasa, Muhammadu Buhari, bisa fadin gaskiyar halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki a yayin da ake daf da gudanar da zabuk
Dan majalisa mai wakiltar al’ummar Kaduna ta sanatoriyan tsakiya, Sanata Shehu Sani ya mayar da martani game da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na rage farashin jarabawar kammala sakadandari ta JAMB, da NECO.
‘Yan Jam’iyyar adawa sun fara neman mafaka wajen Buhari inda irin su Shehu Sani ya hada fostar sa da ta Shuhaban kasa Buhari. Duk da Sanatan ya koma PRO yanzu yana tare da Shugaba Buhari wanda yake Jam’iyyar APC.
Majiyar LEGIT.com ta ruwaito Sanatan na cewa El-Rufai na yakarsa ne domin ya gaje kujerar Sanatan da yake kai, idan ya kammala wa’adin mulkinsa kamar yadda yawancin gwamnonon Najeriya suke yi, inda suka mayar da majalisar dattawa
Sanata mai wakiltar jihar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana masu fakewa da addini domin rura wutar rikici a matsayin makiyan Najeriya na zahiri. Sanata Sani, sabon mamba a jam'iyyar PRP bayan fitar sa daga APC, ya yi Alla
A game da kisan Anita Atakpson kwanaki, Sanatan Kaduna ya nemi Hukuma ta dauki mataki. Dan Majalisan dai yayi amfani da shafin sa na Tuwita wajen jimamin wannan abin takaici tare da kiran Hukuma ta tashi tsaye.
Shehu Sani
Samu kari