Shehu Sani
Hukumar yaki da rashawar ta bayyana faifan muryar ga tsohon sanatan a gaban lauyoyinsa Audu Mohammed Lawal da Glory Peter a ranar Laraba, 15 ga watan Janairu. Tsohon Sanatan ya tabbatar da cewa muryarsa ce a faifan hirar amma ya z
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya maka hukumar yaki da rashawa ta EFCC a kotu saboda tsaresa da tayi ba bisa ka'ida ba na kusan makonni uku. Lauyan Shehu Sani, Abdul Ibrahim ya bayyana cewa sun mi
Hadimar Buhari ta yi magana game da binciken Shehu Sani da ake yi. Lauretta Onochie ta ce danyen aikin Shehu Sani ne ya dawo masa.
Wani Hadimin Shehu Sani ya fayyace shari’ar da ake yi tsakanin Mai gidan na sa da hukumar EFCC a wata hira da ya yi kwanan nan, ya ce akwai lauje cikin nadin EFCC.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta daskarar da asusun bankin Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar jihar Kaduna ta tsakiya, hadiminsa ya zargi hakan. A wata takarda da babban mai bada shawara na musamman ga Sani, SuleimanAhmed, y
Sanata Shehu Sani ya yi magana a karon farko tun bayana kama shi da hukumar EFCC ta yi a kan zarginsa da damfarar wani hamshakin dan kasuwa a garin Kaduna, Alhaji Sani Dauda ASD Motors $24,000.
Kungiyar kula da tattalin arziki ta SERAP a ranar Alhamis tayi kira ga hukumar yaki da rashawa ta EFCC a kan ta hanzarta sakin Shehu Sani, kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito. Idan zamu tuna, Sani, wanda ya wakilci jihar
A makon jiyanne hukumar EFCC ta cafke Shehu Sani bisa zarginsa da zambar wani dan kasuwa a Kaduna makudan miliyoyi. Tuni tsohon Sanatan ya bayyana cewa wasu makiyansa na siyasa ne suka tunzura dan kasuwar har ya shigar da korafins
A halin yanzu Shehu Sani ya bace daga dandalin yada zumunta bayan ya shiga hannun EFCC inda ake zargin sa da karbar kudi wajen Alhaji Sani Dauda da nufin wanke shi a kotu.
Shehu Sani
Samu kari