Shehu Sani
Tsohon Sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Shehu Sani, ya yi wa Ibrahim Magu wankin babban bargo kan neman beli da ya yi a ranar Juma’a.
Ana cigaba da bankado zargin da ke kan wuyan Mr. Ibrahim Magu a lokacin da ya ke tsare a Najeriya. Mun ji sirrin yadda Ibrahim Magu ya jagoranci hukumar EFCC.
A ranar Litinin, shaidar masu gurfanarwa, Alhaji Sani Dauda, ya sanar da babbar kotun tarayya da ke Abuja cewa, Sanata Sani ya bukacesa da ya bai wa alkalai.
Shehu Sani ya ce a halin da mutane su ke ciki, rashin imani ne a ƙara kuɗin fetur. A watanni biyar da su ka wuce, gwamnati ta ƙara haraji, sannan an rufe gari.
Mambobin kungiyar, kamar yadda aka lissafosu a cikin sanarwar, sun hada da tsohon shugaban majalisar wakilai, Ghali Umar Na'abba, tsohon mataimakin gwamnan babb
Wannan yana ƙunshe ne cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar bayan doguwar tattaunawa ta tsawon watanni da kuma tarurruka daban-daban da ta rika gudanarwa.
Yayin zaman kotun da aka gudanar ranar Litinin, A. A. Ibrahim (SAN), lauyan da ke kare Shehu Sani ya ce wanda ya ke karewa bai samu damar halartar zaman kotu na
Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa gawar marigayin tana nan a asibitin Saint Gerald da ke Kaduna kuma har yanzu ba a bawa iyalansa gawar ba don yin janaiza.
Shehu Sani ya soki matakin da Buhari ya dauka a Jihohin Najeriya saboda dodan gona. ‘Dan siyasar ya ce abin da ya fi dacewa shi ne ayi maganin ‘Yan bindiga.
Shehu Sani
Samu kari