Shehu Sani
Sani ya kara da shawartar shugaban kasar Najeriya da ya kai ziyara ga jama'ar da fashewa bututun man fetur na Abule-Ado ya ritsa dasu a ranar Lahadi, 15 ga wata
Mun ji labari cewa tsohon Sanata Shehu Sani ya ce akwai laifin shugaban kasa Buhari a tunbuke Sarkin Kano. Auwal Yadudu da Sani duk sun daurawa Buhari laifi.
Tsohon sanatan Najeriya wanda ya wakilci jihar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattijai karota takwas, Shehu Sani, ya kalubalanci gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano a kan tube rawanin Sarkin Kano na 14 Malam Muhammadu Sanus
Tsohon dan majalisar dattijai, Sanata Shehu Sani ya roka gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano a kan ya yafe wa Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II a kan duk wani abinda yayi ba dai-dai ba. Sani ya sanar da hakan ne a yau
Shehu Sani ya yi kira ga gwamnonin Arewa kan cewa lokaci ya yi da ya kamata su farka daga barci, su san yadda za a kawo karshen hare-haren yan bindiga a yankin ko kuma a wayi gari wata rana a ce babu ma yankin Arewan gaba daya.
Sanata Shehu Sani yabayyana cewa azzaluman shuwagabanni ne suka gadar ma yankin Arewacin Najeriya bakin talauci da barace barace, don haka yace yin doka kadai ba zai warkar da talauci a yankin ba.
Sanata Shehu Sani ya martani kan hana bara, ya zalunci ya jawo talauci da barace-barace a Arewa. Sani ba ya goyon haramta bara a Arewacin Najeriya, ya soki Shugabannin Yankin.
Ma’aikatan banki sun bada shaida a shari’ar da ake yi tsakanin Sanata Shehu Sani, da hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon-kasa.
Shehu Sani ya ce idan ma Amaechi ya tsere babu komai, domin ‘Yan bindiga ba su san Minista ba. Ya ce ko ma wanene zai tsere idan ya ji labarin ‘Yan bindiga.
Shehu Sani
Samu kari