Ginin Tituna
Gwamnatin tarayya ta ware akalla Naira tiriliyan 15 domin gina titin Legas zuwa Kalaba a cikin shekaru takwas. Legit Hausa ta tattaro abubuwa 5 da ya kamata ku sani.
Hukumar kashe gobara ta Kano ta tabbatar da faduwar wani gini a Kano wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutanen da ba a san adadinsu ba. Ana aikin ceto
Ƴan Najeriya sun nuna kin amincewa da biyan Naira dubu uku a matsayin kuɗin shiga ga masu bin titin Legas-Kalaba idan ya kammala.Kusan motoci dubu 50 za su bi titin
Gwamnatin tarayya ta fara aikin gina babban titin bakin teku daga Legas zuwa Kalaba mai tsawon kilomita 700 tare da gyaran manyan gadoji a Legas.
Ministan ayyuka ya haramta tallace-tallace a hanyoyi, ya bada dalilin maka su a kotu. Dave Umahi ya tura dogarai sun kamo mutanen da ke kasuwanci a babbar hanya
Bola Tinubu ya fitar da kudi domin aikin hanyar Abuja-Kaduna-Zariya-Kano. Gwamnatin tarayya ta dauko ayyuka titunan ne lokacin Muhammadu Buhari yana ofis.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano zai kashe naira biliyan 16 don gina gadojin sama guda biyu a sha tale-talen Dan-Agundi da Tal'udu da ke kwaryar jihar.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa babbar gadar Alapere ta rushe sakamakon wata tirela dauke da kwantena da ta hau kanta. Hakan ya shafi gadar mainland.
Gine-gine 644 aka tabbatar da za su je kasa saboda an sabawa doka a Legas. Akwai gidaje sama da 700 da rushe-rushen zai shafa, hukuma ba za ta ruguza su kaf ba.
Ginin Tituna
Samu kari