Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya soki jam'iyyar APC kan siyar da fom dinta na shugaban kasa a kan naira miliyan 100, yana mai cewa za su sha mamaki a zaben 2023.
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, za ta samu gaggarumin nasara a zabukan shekarar 2023.
‘Yan Majalisa 8 a Kano sun sauya-sheka daga PDP, sun koma NNPP. Zaɓabɓen ɗan majalisar jiha na Dala yana cikin wadanda suka bar jam’iyyar hamayyar a makon nan.
Kotu ta jagwalgwalawa kusoshin jam’iyyar PDP lissafi a Kano, ta tabbatar da Shehu Sagagi bayan Shugabannin PDP na Kano sun kai kara a gaban Alkali a Abuja.
Kwamred Olufemi Ajadi wanda yana harin kujerar shugaban kasa ya yi rajista da NNPP. Matashin ya bayyana cewa ya ga za a tafi da matasa a wannan jam’iyyar adawar
Kwankwaso ya samu tarba daga shugaban jam’iyyar na kasa, Farfesa Rufa’i Alkali da sakataren kwamitin tsare-tsare na jam'iyyar na kasa, Sanata Suleiman Hunkuyi
Bayan cece-kuce da shirye-shiryen siyasa, a yammacin yau (Talata) tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso zai bayyana sha'awar tsayawa takarar shugabanci.
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya kammala shirye-shiryen kaddamar da takararsa na shugabancin kasa a zaben 2023 a karkashin jam'iyyar New Nige
Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya bayyana wa’adin shugaban kasa Muhammadu Buhari karo na 2 a matsayin wata damar da ya bata na alkawarin da ya yi ga ‘yan Najeriya.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari