Rabiu Kwankwaso
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP, Sen. Rabiu Kwankwaso, ya bayyana Najeriya a matsayin kasa mai cike da rudani, inda ya ce ya binciki sama da mutane.
Rabiu Musa Kwankwaso ya gabatar da Isaac Idahosa babban dakin taro na ICC da ke garin Abuja inda ya caccaki gwamnatin APC da Muhammadu Buhari da yake kan mulki.
NNPP ta su Rabiu Kwankwaso ta na kara shiga Arewa maso gabas. Sanata Isa Hamma Misau ya bada sauya-shekarsa daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa NNPP a makon nan.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ya ce ya zabi Bishop Isaac Idahosa ya yi masa mataimaki ne
Rabiu Kwankwaso ya karyata jita-jitar marawa APC baya a zabe mai zuwa. Kwamitin yakin neman zaben Kwankwaso ya fitar da jawabi na musamman ta bakin Muyi Fatosa.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce zai marawa takwaransa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu baya, idan ya ga ba zai ka ga gaci ba.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso, ya nuna gamsuwa da zabin Kashim Shettima a matsayin abokin takarar Asiwaju Bola Tinubu.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso, ya shawarci Bola Tinubu, mai rike da tutar jam’iyyar APC da ya tafi ya kula da lafiyarsa a yanzu.
A jiya an ga Barr Solomon Dalung wanda tsohon Minista ne a Najeriya a gidan Rabiu Musa Kwankwaso ya je gaisuwar sallah a Kano, an ga jagoran na APC da jar hula.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari