Jam'iyyar PDP
Gwamnan PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso. Ya ce zai masa kamfen idan yazo gangami jiharsa Ribas.
Babbar Kotun tarayya ta kori ɗan takarar APC a majalisar tarayya daga jihar Jigawa saboda ba da sunan ƙarya, haka ta soke zaben fidda gwanin PDP a Zamfara.
Jigon jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga abin da jam'iyyar ta shirya yi idan ta gaji gwamnatin APC. PDP ta yi kuskure, amma Atiku zai gyara idan ya gaj Buhari.
Fusatattun gwamnonin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Nyesom Wike na jihar Ribas sun sanar da kafa sabuwar kungiya a jihar Lagas a ranar Lahadi 20 ga Nuwamba.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, zai isar da kamfen dinsa jihar Gombe a gobe Litinin.
Rahotanni sun nuna cewa manyan jiga-jigan PDP da suka hada da Bode George, Duke, Mimiko da sauransu sun shiga wata ganawa da gwamnonin PDP biyar a jihar Legas.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya sake hawa minbarin zagin shugaban uwar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, a PortHarcourt.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas na ya ce jam'iyyar PDP za ta 'gane kurenta' idan jita-jitar da ya ke ji na cewa za a kore shi daga jam'iyyar ya zama gaskiya.
Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, na kasa ya yi hasashen cewa Asiwaju Bola Tinubu zai doke Atiku Abubakar a zaben 2023
Jam'iyyar PDP
Samu kari