Jam'iyyar PDP
Ana ci gaba da shari'a tsakanin Peter Obi, Atiku Abubakar da Bola Tinubu a kotun zabe bayan kammala zaben shugaban kasa a Najeriya cikin watan Faburairun bana.
Janar Y. D Ahmed ya tabbatar da rashin ingancin takardar shaidar da Peter Mbah. Darekta Janar na NYSC ya yi wannan bayani lokacin da ake shirin rantsar da shi.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo shaidu sama da 100 domin tabbatar da cewa Tinubu bai lashe zaben shugaban kasa ba.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa Bode George, ya bayyana dalilin da ya sa yake ganin ba za a rantsar da zababben shugan kasa Bola Tinubu ba a
Kakakin kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar PDP, Daniel Bwala, ya ce wata 6 zuwa 7 kacal Bola Tinubu zai kwashe a kan madafun iko Atiku zai karbe mulkin ƙasa.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa zai miƙa mulkin jihar ga zaɓaɓben gwamnan jihar, Rev. Fr. Hyacinth Alia, kafin ranar 29 ga watan Mayun 2023.
Babban jigo a jam'iyyar APC Bode George ya bayyana cewa yan jam'iyyar APC sun zo wurinsa domin ba shi hakuri kan abubuwan da suka wakan tsakaninsu a baya na
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya musanta rahotannin da ke yawo cewa ya ince da fitar da N2bn domin siyo motocin kece raini, ga kansa da mataimakinsa.
Jam'iyyar PDP ta dauki lambobin yabo ta karrama wasu jiga-jiganta a kasar nan yayin da ake ci gaba da fuskantar cece-kuce game da yadda suka yi zaben 2023.
Jam'iyyar PDP
Samu kari