Jam'iyyar PDP
Yan Najeriya sun kagu da son jin sunayen shugaban kasa Bola Tinubu. Yanzu, jam’iyyar APC mai mulki ta ce mambobin jam’iyyun adawa na iya shiga jerin ministocin.
INEC ta sanar da jam'iyyar APC a matsayin wanda ta lashe zaben Gwamnan Kaduna. ‘Dan takaran Gwamna Kaduna a PDP, Mohammed Isah Ashiru bai gamsu da zaben 2023 ba
Gwamnatin Benuwai ta kafa kwamiti na musamman da zai binciko kayan da aka sace. Kwamitin da Gwamna ya ba aiki sun yi gaba da motocin Ortom kwanaki da barin ofis
Duk da ya na PDP, Nyesome Wike ya bada gudumuwa da kudi saboda nasarar Bola Tinubu. Tony Okocha ya nemi alfarma idan an tashi raba Ministoci, a ba Wike mukami.
Biyo bayan cire tallafin man fetur da shugaba Tinubu ya yi, an shiga halin raɗaɗi sosai a ƙasa, wands hakan har wasu jihohi ya shafa suka rage yawan ma'aikatu.
Gwamnonin da aka zaba karkashin inuwar jam’iyyar PDP za su gana a babban birnin tarayya a ranar Talata, 11 ga watan Yuli don tattauna lamura da suka shafi kasa.
Alhaji Mukhtar Shehu Shagari, tsohon ministan noma da albarkatun ruwa kuma tsohon mataimakin gwamnan Sokoto ya fita daga jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar APC.
An tabbatar cewa tsohon gwamnan jihar Enugu Ifeanyi Ugwuanyi ya samu shiga jerin sunayen Shugaba Bola Tinubu da aka dade ana jira bayan watanni 2 da rantsarwa.
Aisha Binani wacce ta yi takarar gwamnan jihar Adamawa a jam'iyyar APC, ta sake kai INEC ƙara a kotu kan soke sanar da ita a matsayin wacce ta lashe zaɓen.
Jam'iyyar PDP
Samu kari