Jam'iyyar PDP
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP ya yi shiru kan hukuncin da kotun ƙoli ta yanke, yayin da halarci ɗaurin auren ɗiyar shugaban PDP na ƙasa.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, ya taya shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, murnar nasarar da ya samu a kotun ƙoli, ya yi alƙawarin yin aiki tare da shi.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya halarci wurin ɗaura auren ɗiyar Ambasada Umar Damagun, shugaban jam'iyyar PDP ta ƙasa na riƙo.
Gwamna Diri ya bayyana cewa yana da yancin taya shugaban kasa Bola Tinubu murna dangane da hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben shugaban kasa.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya taya shugaban kasa Bola Tinubu murna kan tabbatar da nasararsa da kotun koli ta yi a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba.
Jam'iyyar PDP ta ce Kotun koli ta bai wa yan Najeriya kunya saboda ita kaɗai suke hange a matsayin gidan da zai musu adalci, ta ce hukuncin ya sab awa doka.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar zaben shugaban kasa, kotun koli ta yi watsi da sabbin korafe-korafe da Atiku ke son shigarwa a gabanta, ta ce zai bata mu su lokaci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jin dadinsa kan nasarar da ya samu a kotun koli da ta yanke hukunci a yau Alhamis 26 ga watan Oktoba.
A ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba, kotun koli ta tabbatar da nasarar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na 2023.
Jam'iyyar PDP
Samu kari