Jam'iyyar PDP
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya daukaka kara zuwa kotun koli don ci gaba da kalubalantar zaben shugaban kasa da aka gudanar.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Khana 2 da ke karamar hukumar Khana a jihar Ribas, Honarabul Dinebari Loolo ya riga mu gidan gaskiya a yau Litinin.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa hukuncin da aka ji Kotu ta yanke ranar Litinin ɗin nan ya ƙara tabbatar da inda Zamfara suka karkata.
An hana mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, shiga tsohon ofishinsa dake a gidan gwamnatin jihar. Hakan ya biyo bayan rikicin da suke da gwamna Obaseki.
Mun kawo bayani akan Dr. Jamila Bio da za ta zama ministan matsa. Mahaifinta shi ne Ibrahim Isa Bio wanda ya yi minista lokacin Umaru ‘Yaradua da Goodluck Jonathan.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Zamfara ta sanar da ranar da za ta ƴanke hukuncinta kan ƙalubalantar nasarar Dauda Lawal da Bello Matawalle ke yi.
Akwai tashin hankali da fargaba a tsakanin jam'iyyun siyasa da ƴan majalisu, yayin da kotunan zaɓe ke cigaba da yanke hukunci. Sanatoci huɗu na cikin matsala.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Muftwanga, ya naɗa masu taimaka masa na musamman 136 a faɗin kananan hukumomin jihar 17 kuma zasu soma aiki nan take.
Kotun koli da ake wa laƙabi da Kotun daga ke sai Allah ya isa ta kori ƙarar da jam'iyyar APC ta shigar tana kalubalantar nasarar gwamna Mbah na jihar Enugu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari