Jam'iyyar PDP
Jigo a jam'iyyar PDP, Reno Omokri ya soki dan takarar shugaban kasa, Peter Obi kan takardun karatun Tinubu, ya ce me yasa Obi bai nuna shaidar digiri ga INEC ba.
Ana shari’a tsakanin Diezani Alison-Madueke da gwamnatin Birtaniya a wani kotu da ke Westminster. Tun da tsohuwar ministar ta bar gwamnati ake wasan kura da ita.
Jami’ar Chicago (CSU) ta fitar da takardun karatun Bola Tinubu. Lauyoyin Atiku Abubakar sun karbi takardun da su ke sa ran yin amfani da su gaban kotun koli
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta kori karar Umar Ardo da jam'iyya SDP a kalubalantar nasarar gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa.
A ranar Litinin 2 ga watan Oktoba, Kotun zaɓe ta sauke gwamna Abdullahi Sule kana ta ayyana ɗan PDP a matsayin sahihin wanda ya lashe zaben gwamnan Nasarawa.
Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan jihar Ribas mai zama a Abuja ta kori ƙarar LP mai kalubalantar nasarar gwamna Fubara na PDP a jihar Ribas.
Kotun sauraran kararrakin zaben a Nasarawa ta rusa zaben Gwamna Abdullahi Sule inda ta tabbatar da David Ombugadu na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zabe.
Shugaban gamayyar alkalan da su ka yanke hukunci kan zabe a jihar Plateau, Mai Shari'a Muhammad Tukur ya bayyana yadda jama'a suke yi masa ba'a kan hukuncin kotun.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya yi magana kan nasarar da ya samu a kotun zaɓen gwamnan jihar. Gwamnan ya yaba da hukuncin kotu inda ya shawarci ƴan adawa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari