Jam'iyyar PDP
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben Majalisar jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar dan jam'iyyar PDP, Dennis Rowland Chinwendu a zaben.
Kotun daukaka kara ta sake kwace kujerar dan Majalisar jihar Plateau guda daya tilo da ya rage a jami'yyar PDP inda ta bai wa Farfesa Theodore Bala Maiyaki nasara.
Jam'iyyar APC ta caccaki takwararta ta PDP kan irin halayyar shaidanci da ta ke nuna wa tun bayan shan kaye a shari'ar zaben jihar Nasarawa a makon jiya.
A yayin da ake tunkarar zaben 2027, wani mai sharhi kan al'amuran siyasa Akinleye Segun ya bayyana hanyar da PDP za ta iya kwace mulki a hannun APC.
Dino Melaye, dan takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben watan Nuwamba ya ce ba zai tafi kotu kallubalantan nasarar jam'iyyar APC ba.
Shugaban cocin Jehovah Eye Ministry, Fasto Godwin Ikuru, ya shawarci ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, da ya kyale yaronsa Gwamna Fubara.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar yar majalisar jam'iyyar APC, Rukayat Motunrayo Shittu, mai wakiltar mazabar Owode/Oniru a majalisar dokokin jihar Kwara.
Rundunar sojin Najeriya ta yi Allah wadai da harin da masu zanga-zanga su ka kai musu a jihar Nasarawa kan hukuncin shari'ar zaben gwamnan jihar.
Dan majalisar mazabar Tudun Wada/Doguwa ya zargi jam'iyyar NNPP ta tafka magudi a zaben gwamnan jihar da ya gudana a 2023. Ya ce NNPP ta yi amfani da kuri'un bogi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari