Jam'iyyar PDP
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya yi watsi da raɗe-raɗin da ke yawo cewa Nyesom Wike ne ke daukar nauyin takarar Philip Shaibu a zaben gwamnan Edo.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George, a martanin da ya yi kan tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano ya ce akwai kuskure alkalai suɓsoke zabe.
Kotun Daukaka Kara da ke zama a Abuja, ta sake tsige mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Jamilu Umaru Dahiru Barade na jam'iyyar PDP.
Kotun daukaka kara da ke zama a Abuja ta tsige dan majalisar PDP, Suleiman Wanchiko, wanda ke wakiltar mazabar Bida I (Arewa) a majalisar jihar saboda takardar bogi.
Sule Lamido ya ce malaman addini su kawo Muhammadu Buhari da Bola Tinubu, ya ce idan har wani zai yi magana kan matsin lambar da ake fuskanta talaka ne.
Jam'iyyar PDP a jihar Legas ta daukaka kara don kalubalantar hukuncin kotun daukaka kara da ta bai wa Gwamna Sanwo-Olu nasara a zaben gwamnan watan Maris.
Kotun daukaka kara ta kwace kujerar kakakin Majalisar jihar Kaduna, Dahiru Liman na APC yayin da ta umarci sake zabe a wasu mazabu guda biyar da ke mazabar.
APC ta ce har yanzu tana gyara kura-kuran da PDP ta tafka a tsawon mulkinta na shekaru 16, da suka shafi cin hanci da rashawa da kuma kama karya.
Jibrin wanda jigo ne a jam'iyyar NNPP, ya tara malamai don yin addu'a ga uban gidansa, Rabiu Kwankwaso, da kuma gwamnan Kano, Abba Kabir na jihar Kano.
Jam'iyyar PDP
Samu kari