Sheikh Aminu Daurawa
Tukur Sani Jangebe ya yi wa Bello Matawalle addu’ar samun nasara a zaben gwamna da za ayi a wasu garuruwan Zamfara wanda hakan ya fusata Gwamna mai-ci, Dauda Lawal.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi martani kan zargin da ake yi wa hukumar na cewa ta aske kan wata budurwa wacce ba 'yar jihar Kano ba kai da kwalba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya sanya ranar Jumu'a 13 ga watan Oktoba a matsayin ranar ɗaura auren 'yan mata da zawarawa a Kano.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, shugaban kwamandan Hisbah ta jihar Kano, ya bayyana cewa za a yi kaɗe-kaɗe a wajen auren zawarawa da 'yan mata da za a yi a Kano.
Dr Kabir Asgar ya rubuta tarihin Muhammad Auwal Albani, ana roƙon Allaah (T) ya tsawaita rayuwarsa, ya yassare masa wajen kammala abinda ya yi ragowa na aikin.
Ismail Hashim Abubakar dalibin ilmi ne da ya yi digiri a kasar waje. Abin da wannan Bawan Allah ya maida hankali kan wajen bincikensa shi ne Ja’far Mahmud Adam.
Sabon kwamandan rundunar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahin Daurawa ya ce tuni suka yi nisa a shirye-shirye daura auren mutun 1,000 karƙashin Hisbah.
Gwamnatin jihar Kano,karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta mayar da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa kan kujerarsa na shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano.
Cibiyar ICICE ta shirya wani zama na musamman domin tattaunawa a kan makomar al’umma bayan zabukan da za a shirya a Najeriya, mun tattaro wainar da aka toya.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari