![Hisbah: Sheikh Daurawa da malaman Kano sun isa gidan gwamnati, sun sa labule da Abba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/102e3a45b1eb70a7.jpeg?v=1)
Sheikh Aminu Daurawa
![Hisbah: Sheikh Daurawa da malaman Kano sun isa gidan gwamnati, sun sa labule da Abba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/102e3a45b1eb70a7.jpeg?v=1)
![Gwamnan Kano ya tura a yi bikon Sheikh Aminu Daurawa ya dawo shugabancin Hisbah](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9bcfaabd0431956d.jpeg?v=1)
![Hisbah ta gana da Gwamnan Kano da Daurawa, akwai yiwuwar ‘jin labari mai dadi’](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c146cd28c019a971.jpeg?v=1)
![Daurawa v Abba: Malamai da manya sun yi maganganu kan murabus din Shugaban Hisbah](https://cdn.legit.ng/images/360x203/137bdbc0084c64c8.jpeg?v=1)
!["Allah ya sa malam ya hakura": Jigon APC ya magantu kan sabanin Daurawa da gwamnatin Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b0231da9220d78b0.jpeg?v=1)
![Kano: Kwankwaso ya yi martani kan murabus din Daurawa daga shugabancin Hisbah, ya yi gargadi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d84e2be9aca0dd5b.jpeg?v=1)
![Hisbah Kano: Tsohon hadimin Buhari ya magantu kan murabus ɗin Sheikh Daurawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ee5411c3950e869d.jpeg?v=1)
Bashir Ahmad ya ce Gwamna Abba ya kwancewa Hisbah zani a kasuwa, shi ya sa Daurawa ya ajiye aikinsa. Ya ce bai kamata Abba ya fadi laifin Hisbah a bainar jama'a ba.
![Gwamnan Kano ya karya gwiwar Sheikh Daurawa, ya yi murabus daga shugabancin Hisbah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c4632ab6ce59d33b.jpeg?v=1)
Shugaban hukumar Hisbah, Sheikh Ibrahim Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa inda ya ce bai ji dadin maganganun da suka fito daga jihar Kano ba.
![Akwai Matsala: Sai an gyara yadda Hukumar Hisbah take aiki a Kano inji Abba Gida Gida](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c146cd28c019a971.jpeg?v=1)
Abba Kabir Yusuf ya fadawa Hisbah ko da gyara zaka yi dole ne ka yi wannan gyaran cikin doka da bin tsari. Kalaman Gwamna Abba Gida-Gida sun tabo kuskuren Hisbah.
![Yadda gwamnati za ta kawo ƙarshen matsalar tsaro a cikin awa daya, Sheikh Daurawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
Ganin yadda matsalar tsaro ke ci gaba da ta'azzara, Sheikh Aminu Daurawa ya ba gwamnatin Shugaba Tinubu satar amsa, kan hanyar kawo karshen matsalolin tsaro a kasar.
![Ba za mu yarda ba: Rayuwar Murja Kunya tana fuskantar Barazana Inji Lauyoyi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/05c5ca9580fec656.jpeg?v=1)
Za a ji cewa lauyan fitacciyar ’yar TikTok, Murja Ibrahim Kunya, Barista A. U. Haji, ya ce mahukunta na neman jefa rayuwar wadda yake karewa cikin hatsari.
![Daurawa ya yi murabus daga shugabancin Hisbah? An samu karin bayani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1a46252090806638.jpeg?v=1)
Rahotannin da mutane ke yadawa na cewa Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano ba gaskiya ba ne, kamar yadda Legit ta gano.
![Dalilin da ya sa aka fitar da Murja Kunya daga gidan gyaran hali, gwamnatin Kano ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1773026f2213f593.jpeg?v=1)
Gwamnatin Kano ta ce ba za ta tsoma baki a shari'ar da ake yi da shahararriyar 'yar TikTok Murja Kunya ba kamar yadda babu hannunta a sakinta daga gidan yari.
![Tsadar abinci: Shehin Musulunci ya soki Tinubu a kan rufe shagunan ‘yan kasuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a4d29720a70df83a.jpeg?v=1)
Mansur Ibrahim Sokoto yana ganin babu dalilin gwamnati ta rika fada da ‘yan kasuwan da suka adana kayan abinci a Najeriya ya ce ba su ne su kawo tsadar rayuwa ba.
![Shugaban Malamai ya yi fatawar da ta karya sadakin aure daga N100,000 zuwa N20,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/564d833f91734cb5.jpeg?v=1)
Malam Ibrahim Khalil ya ce mafi ƙarancin sadaki a yanzu, Naira dubu ashirin, ₦20,000. Sai dai malamin bai kawo hujjojin yadda ya cin ma lissafin ba.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari