Sheikh Aminu Daurawa
Farfesa Sa’eed Muhammad Yunusa ya yi kira ga matasa da shugabanni a wata huduba da ya yi. Wannan huduba ta yi bayanin gwagwarmayar malamai da zanga-zanga.
Ana zargin an ba malamai N16m domin su hana matasa zanga-zanga. Sheikh Mansur Sokoto ya tanka masu cewa gwamnatin Bola Tinubu ta ba malamai kudi.
Biyo bayan magana da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi a kan tsige Sanata Ali Ndume, matasa sunyi martani mai zafi kan lamarin inda suka bukaci yin zanga zanga.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya nuna damuwa kan yadda ake gudanar da mulki a wannan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Yayin da magana kan fita zanga zanga ke cigaba da daukan hankula, sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da Dr. Jamilu Zarewa sun bukaci malamai su zauna da Bola Tinubu.
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah a Kano, Idris Ahmed ya fito ya yi karin haske kan zargin da aka yi na yana kare 'yancin masu auren jinsi.
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah Kano, Idris Ahmed Gama, ya fito a bidiyo yana rajin kare 'yancin masu auren jinsi. Hukumar Hisbah ta dauki mataki.
Masu kwacen wayoyi, satar abubuwan hawa da daba sun fitini Kano. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi nasiha ta musamman a kan masu rike da madafan iko a Najeriya
Kwamandojin Hisbah a kananan hukumomi 44 a Kano sun ziyarci Sarki Muhammadu Sanusi II a fadarsa domin nuna goyon bayansu da kuma hadin kai kan ayyukansu.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari