Sheikh Aminu Daurawa
An yi wa Aminu Ibrahim Daurawa tambaya game da ganin maziyyi da azumi, malam ya fadi abin da addini ya ce a game da wanda ya fitar da maziyyi a lokacin Ramadan.
Sheikh Khalil ya ce babu wani dauri da za a yi wa Murja wanda zai kawo maslaha a abubuwan da take yi, inda ya roki Gwamna Abba da ya ba ta mukamin 'hadima'.
Jami'an hukumar Hisbah a jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta kama wasu musulmi 11 a ranar Talata, wadanda aka gansu suna cin abinci a lokacin azumin watan Ramadan.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta waiwayo ta kan wadanda ba musulmai ba a jihar. Hukumar ta buƙace su da su guji cin abinci a bainar jama'a a watan Ramadan.
A yayin da aka fara azumin Ramadan na shekarar 2024, Sheikh Ahmad Kutty babban malami a cibiyar musulunci ta Toronto, ya yi bayani game da lokutan sahur.
Sheikh Sa’id Aliyu Maikwano ya dauki wata matsaya da ta bambanta da ta sauran malamai, soki Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayin da rikicin Hisbah ta lafa a Kano.
An yi sasanci tsakanin Gwamna Abba Kabir da Sheiƙh Aminu Ibrahim Daurawa ranar Litinin da daddare, malamin yana kokari sosai a kokarin gyara tarbiyya a jihar Kano.
Babban malamin nan, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya ce Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya yi alkawarin ƙara inganta ayyukan Hisbah domin tsaftace Kanondaga badala.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi nasarar cafke wasu matasa 10 a gidan Gala bayan al'ummar Kiristoci sun yi korafi kan bude gidan a tsakiyar unguwa.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari