Jihar Osun
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya ba da umarnin daukar matakin da ya dace kan abubuwan da ke faruwa a masarautar Ipetumodu bayan daure Sarki a Amurka.
Wata kungiyar magoya baya ta yi ikirarin cewa Olawepo-Hashim, mai neman takarar shugaban kasa a inuwar PDP ya sha gaban Tinubu a wurin jama'ar Osun.
Rahotanni sun nuna cewa taro ya tarwatse tun kafin a gaba a jihar Osun bayan an bukaci rubuta takarda ga Gwamna Adeleke da nufin karbe rawanin Sarkin Ipetumodu.
Lamari ya fara daukan zafi a jihar Osun bayan kama Sarkin Ipetumodu, Oba Joseph Oloyede. Mutanen yankin sun bukaci a sauya Sarkin da gaggawa bayan daure shi.
Rahotanni daga masarautar Ipetumodu ta nuna cewa an fara duba yiwuwar tube rawanin Sarki bayan kotun Amurka ta daure shi na tsawon watanni 56 a gidan yari.
Kotun Amurka dai ta daure Sarkin Gargajiya daga jihar Osun na tsawon shekaru hudu da yan watanni bayan kama shi da laifin cinye tallafin cutar COVID-19.
Gwamnatin jihar Osun ta maka gwamnatin tarayya a kotun koli kan cigaba da rike kudin kananan hukumomin jihar tun bayan zaben da gwamnan jihar ya yi.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke na iya tsige mai martaba Sarkin Ipetumodu, Oba Joseph Oloyede bayan kotun Amurka ta daure shi na tsawon shekaru.
Wata kotun Amurka ta daure Sarkin Ipetumodu na jihar Osun sama da shekara hudu bayan kama shi da karkatar da Naira biliyan 6.4. Oba Joseph Oloyede zai yi kurkuku.
Jihar Osun
Samu kari