Jihar Osun
Gwamnatin jihar Osun ta maka gwamnatin tarayya a kotun koli kan cigaba da rike kudin kananan hukumomin jihar tun bayan zaben da gwamnan jihar ya yi.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke na iya tsige mai martaba Sarkin Ipetumodu, Oba Joseph Oloyede bayan kotun Amurka ta daure shi na tsawon shekaru.
Wata kotun Amurka ta daure Sarkin Ipetumodu na jihar Osun sama da shekara hudu bayan kama shi da karkatar da Naira biliyan 6.4. Oba Joseph Oloyede zai yi kurkuku.
Hukumar INEC bayyana cewa jihar Osun ce ta farko a rajistar zaben 2027. Jihar Legas ta zamo ta biyu yayin da Kaduna ta zamo ta 1 a Arewa. Babu labarin Kano.
A labarin nan, za a ji yadda ƴan Najeriya ke fitowa suna ci gaba da rajistar katin zabe yayin da hukumar INEC ke shirin babban zaben kasar na a shekarar 2027.
Babbar jam'iyyar adawa ta kasa watau PDP ta shigar da kara gaban babbar kotun tarayya, ta nemi a bayyana cewa babu kowa a kujerun yan majalisa 4 da suka koma APC.
Mawakin Najeriya, David Adeleke da aka fi sani da Davido ya kashe Dala miliyan 3.7, kudin da ya haura Naira biliyan 5 a bikin auren shi da Chioma Rowland a Amurka.
An gurfanar da wani matashi, Rasaq Gafar a Ibadan bisa barazanar kashe Gwamna Adeleke. Kotu ta bayar da belinsa amma bai cika sharudda ba inda aka tura shi kurkuku.
Yan sanda sun gano gawar wata budurwa mai suna Halima a bayan wani masallaci a Osogbo, babbar birnin jihar Osun ranar Litinin, an ga takarda da watin fiya fiya.
Jihar Osun
Samu kari