Jihar Osun
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaben 2027, Gwamna Ademola Adeleke da shugabannin PDP na jihar Osun sun goyi bayan Bola Tinubu a zaben da ke tafe.
Sanata mai wakiltar Osun ta Tsakiya a Majalisar Dattawan Najeriya. Olubiyi Fadeyi ya sanarda ficewarsa daga jam'iyyar PDP saboda rigingimun da suka baibaye ta.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta gamu da koma baya a jihar Osun. Daga daga cikin sanatocinta da ke majalisar dattawa ya yi murabus daga cikinta nan take.
Davido ya yi wasu baituka a sabuwar waƙarsa da ke nuna Gwsmna Ademola Adeleke na shirin tattara kayansa ya sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Jam'iyyar ADC ta ce ficewar Gwamna Adeleke zuwa APC zai ba ta damar lashe zaɓen gwamnan jihar Osun na 2026, yayin da take neman jawo gwamnonin PDP biyar.
Kungiyar kare hakkin Musulmi, MURIC ta bukaci kafa kotunan Shari’a a jihohin Kudu maso Yamma da kuma ayyana ranar Juma’a ta zama hutu a Najeriya.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da mana da cewa ‘yan sandan Osun ta kama wani malamin addini da ake zargi da lalata wata yarinya ‘yar shekara takwas a Ede.
Bayan zargin batanci da ake yi masa, wata kotu a Ede da ke jihar Osun, ta bayar da umarnin tsare wani babban basarake da aka dakatar, Jimoh Abdulkabir.
'Yan APC a Osun da Anambra na nuna damuwa da ganawar Ademola Adeleke da Charles Soludo da Shugaba Bola Tinubu, suna zargin hakan na iya barazana ga jam'iyyarsu.
Jihar Osun
Samu kari