Jihar Osun
Gwamnan jahar Osun, Adegboyega Oyetola ya sanar da ranar Juma’a a matsayin ranar hutu ga ma’aikatan jahar don murnar shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1441
Rahotanni sun kawo cewa ana zargin wani malamin addini a jihar Osun mai suna, Habeebulah Abdulrahman wanda aka fi sani da Al-Edewy da yiwa dalibarsa mai shekara 16 fyade.
Rundunar 'yan sandan jihar Osun ta kama wani malamin addinin Musulunci mai suna Alfa Majid Olore, bayan an gano wani gida da yake satar mutane yana boye a Ibadan babban birnin jihar Oyo. Jaridar Independent ta bada rahoton an...
A ranar Alhamis dinnan ne da ta gabata, gwamnan jihar Osun, Adegboyega Oyetola, ya bukaci jami'an tsaro da sarakunan gargajiya da su lura sannan kuma su dakile duk wani shiri na 'yan ta'addar jihar Zamfara, wadanda suke yin...
Uwargida Rukayat da Mijinta sun roki kotu data sako Semiat, akan cewa tayi nadamar abinda ta aikata, kuma ta nemi gafararsu, sa’annan dukansu sun yafe musu, domin a cewarsu babu wanda ya wuce tsautsayi ya fada masa.
Majiyar Legit.com ta ruwaito kaakakin kwalejin, Adewale Oyekanmi ne ya sanar da haka cikin hirar da tayi da shi a garin Osogbo, inda yace baya gas ace ma’aikatan su takwas, yan bindigan sun halaka wani daga cikinsu dake kokarin ts
Wannan arangama da aka yi tsakanin yayan kungiyoyin asirin ya tayar da hankulan jama’a mazauna yankin, inda suka kai rahoto ga rundunar Yansandan jahar wanda ta tura jami’anta zuwa yankin don shawo kan matsalar.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito wannan lamari ya faru ne a ranar Litinin, 1 ga watan Oktoba a unguwar Imesi-Ile dake cikin karamar hukumar Obokun na jahar Osuna, kamar yadda kwamishinan Yansandan jahar, Fimihan Adeoye ya bayyana.
Za ku ji cewa akwai jiga-jigan kasar nan da a halin yanzu su na can kudancin kasar nan domin zaman kirdado na sakamakon zaben gwamnan jihar Osun da aka sake gudanarwa a yau Alhamis kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Jihar Osun
Samu kari