Jihar Osun
Da yake ganawa da manema labarai bayan kammala taron kwamitin da shugaban kasa ya kafa annobar covid-19, ministan ya bayyana cewa masu dauke da kwayar cutar sun
Mutum daya ne ya mutu a Najeriya bayan kamuwa da kwayar cutar coronavirus, sannan an sallami mutane biyu da suka warke bayan sun sha magungun a cibiyar da aka
Oyetola ya yi kira ga a kwantar da hankali biyo bayan tabbatar da bullar cutar coronavirus karo na farko da cibiyar hana yaduwa cututtuka na Najeriya ta yi Osun
Sanatan Najeriya mai wakiltar jihar Osun ta tsakiya, Sanata Ajibola Basiru ya killace kansa bayan tafiyar da ya dawo daga Ingila, kamar yadda jaridar The Punch
Wani rahoto da P.M. Express ya ruwaito ya bayyana cewa jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Osun sun bankado wani coci na Cherubim da Seraphim, inda fasto mace ke saka kananan ‘yan mata harkar karuwanci...
Rundunar 'yan sandan jihar Osun a ranar Litinin sun damke wata mata da hannayen mutum a garin Ikire. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Osun, Mrs Folashade Odoro ta tabbatar da kamen. Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, Od
A ranar Juma’a ne aka zargi mai martaba Oluwo na Iwo, Abdulrosheed Akanbi da dukan wani basarake mai suna Dhikrullah Akinropo wanda shine Agbowu na Ogbaagba a kan matsalar fili. An yi hakan ne a ofishin mataimakin sifeta janar di
Wani matashi dan bautan kasa, NYSC, Adebayo Munkaila ya gamu da ajalinsa a hannun wasu miyagun mutane dake fashi da makami bayan sun bindige shi a gaban shagonsa a garin Osogbo na jahar Osun.
Dazu nan Gwamnan jihar Osun Gboyega Oyetola ya maidawa MURIC raddi kan batun Kiristantar da Amotekun. Gwamnan ya yi kaca-kaca da kungiyar MURIC ne dazu.
Jihar Osun
Samu kari