Jihar Osun

'Yan sanda sun damke wata mata da sassan jikin mutum
Breaking
'Yan sanda sun damke wata mata da sassan jikin mutum
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Rundunar 'yan sandan jihar Osun a ranar Litinin sun damke wata mata da hannayen mutum a garin Ikire. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Osun, Mrs Folashade Odoro ta tabbatar da kamen. Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, Od

Sarki ya yi wa wani basarake dukan tsiya a Osun
Breaking
Sarki ya yi wa wani basarake dukan tsiya a Osun
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Juma’a ne aka zargi mai martaba Oluwo na Iwo, Abdulrosheed Akanbi da dukan wani basarake mai suna Dhikrullah Akinropo wanda shine Agbowu na Ogbaagba a kan matsalar fili. An yi hakan ne a ofishin mataimakin sifeta janar di