Jihar Osun
A 'yan kwanakin baya bayan nan ne bankin duniya ya yi tayin bawa jihohi tallafin jimillar dalar Amurka $1.5bn domin rage radadin matsin tattalin arziki da aka
Ministan aiyuka da gidaje, Babatunde Fashola, da takwaransa na birnin tarayya (FCT), Muhammad Bello, sun tabbatar da hakan yayin ganawarsu da manema labarai bay
Da safiyar yau, Laraba, ne jami'an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) suka kama Olawale Bakare da wasu sauran mutane shida da ke sanye da huluna ruwan dorawa a y
Sakataren gwamnatin jihar (SSG), Prince Wole Oyebamiji, ya tabbatar da cewar ba za a gudanar da Sallar Idi a jihar ba saboda annobar Coronavirus. Ya ce, duba da
Rikici ya barke tsakanin wata kungiyar ‘yan iska da 'yan kasuwar hausawa a ranar Asabar a jihar Osun, lamarin da ya haddasa zubar jini, yan sanda sun daidaita.
Dalibar jami'ar tarayya da ke Oye Ekiti a jihar Ekiti mai suna Faderera Oloyede ta rasu a dakin saurayinta mai suna Ayo Maliki a ranar Talata, 16 ga watan Yuni.
A cewar Momodu, gwamnatin shugaba Buhari ta gurgunta 'yancin cin gashin kai na majalisun kasa da bangaren shari'a. Yayin wata hira da shi a wani shiri mai taken
FEC ta amice da biyan jihohin adadin kudin yayin zamanta na mako - mako da ta saba gudanarwa kowacce ranar Laraba. Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ne ya jagoar
Kazalika, shugaba Buhari ya aika sunan Jiya Kolo a matsayin wanda zai maye gurbin marigayi Daniel James Kolo, wanda aka aika sunansa a matsayin mamba a FCC daga
Jihar Osun
Samu kari