Jihar Osun
'Yan kasuwa sun koka kan irin asarar da suka tafka kafin sallah biyo bayan wata mummunar gobara da ta yi kaca-kaca da dukiyoyi da yawa a wata kasuwa a Osogbo.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar Benue. An gano sun hallaka wata mata kafin su koma jihar Osun.
Sanata mai wakiltar Osun ta gabas, Francis Fadahunsi, yayi kira ga majalisar dattawa da ta dauka mummunan mataki domin kawo karshen kalubalen tsaro da ya dame.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun kai hari ƙauyen Koka da misalin ƙarfe 11:30 na dare, sun harbi mutane uku kafin daga bisani mafarauta su kore su.
Rundunar yan sandan ƙasar nan reshen jihar Osun sun tabbatar da sace wasu yan ƙasar Chine dake zama a Najeriya guda biyu a wajen haƙar ma'adanai dake jihar.
Wasu yan bindiga sun yi awon gaba da fasinjoji uku a jihar Osun kuma sun nemi a biya 50 miliyan kuɗin fansa, daga cikin su akwai ɗan uwan sarkin Hausawan yankin
Tsohon ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Femi Fani-Kayode a ranar Litinin, 15 ga watan Maris ya kushe kisan gillar da aka yi wa Fulani 6 yan gida daya.
Wasu Mutane ɗauke da bindigu sunkai hari wani gari me suna Wasinmi da tsakar dare kuma suka buɗe wuta, 'yan bindigan sun kashe mutum shida duk 'yan gida ɗaya
Wasu yan bindiga da baa san ko suwaye ba sunyi awon gaba da wasu matafiya a wani yanki na jihar Osun, mai magana da yawun 'yan sandan jihar ta tabbatar da Haka.
Jihar Osun
Samu kari