Jihar Osun
An kawo wa sanata mai wakiltar Osun West a majalisar dattawa, Adelere Oriolowa dauki daga wajen taron mazabar sa da ya gudana a Ikire, Jihar Osun, ranar Lahadi
Wani mutum ɗan shekara 30 mai suna, Tajudeen Monsuru, ya amsa laifin da ake zarginsa na amfani da sassan jikin mutum yana yin tsafi tare cin naman yana korawa
Da ya ke magana da manema labarai bayan taron gaggawa da kungiyar ta yi, Masopa ya ce suna zargin Adekolawole da rashin girmama ofishinsa na shugaban makaranta
A yau Litinin, 7 ga watan Disamba, matasa a garin Osogbo, babban birnin jihar Osun sun dawo zanga zangar EndSARS, sun yi tattaki daga cikin gari har majalisa.
A jiya Bisi Akande da Bola Tinubu suka sasanta Ministan cikin gida dake rigima da Gwamnan Osun. Ana sa rai rikicin cikin gidan APC a jihar Osun ya zo karshe.
Ɗansanda mai gabatar da ƙara, John Idoko, ya shaidawa kotun cewa; "waɗanda ake zargin da wasu mutane a ranar 21 ga watan Maris, 2020, da misalin ƙarfe ɗaya na
Wata kotun majistare na Osun da ke zama a Oshogbo ta jefa wasu mata biyu a gidan gyara hali na Ilesha bisa zargin yunkurin kashe Gwamna Adegboyega Oyetola.
An rawaito cewa batagarin matasan sun ritsa babban Sarkin a cikin fadarsa, inda suka tarfa shi, babu hanyar ficewa, kafin daga bisani wata tawagar jami'an tsaro
A daren ranar Talata ne wasu kafafen yada labari na gida da ketare suka wallafa rahoton cewa dakarun soji sun budewa ma su zanga-zanga a yankin Lekki na jihar L
Jihar Osun
Samu kari