Jihar Ondo
Jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar nan reshen jihar Ondo ta fitar da sanarwan dakatar da shugabanta na ƙaramar hukumar Ifedore bisa zarginsa cin amanar jam'iyya.
A jiya ne Dr. Olusegun Mimiko da magoya bayansa suka amince su sauya-sheka zuwa jam’iyyar PDP. Shugaban jam’iyyar ZLP, Joseph Akinlaja, ya bada wannan sanarwa.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya yi hangen cewa mata na da gudummuwar da zasu iya takawa wajen ceto Najeriya daga halin da ta tsinci kanta a ciki .
Wasu 'yan bindiga sun sace wasu daliban makarantar kasa da firamare a jihar Ondo yayin da mahaifiyarsu ta dawo dasu daga makaranta. Rahoto ya bayyana lamarin.
Masu garkuwa da mutane sun sace wasu kananan yara biyu daga motar mahaifiyarsu a Akure, babban birnin jihar Ondo. Lamarin ya afku ne a jiya Juma'a a yankin Leo.
'Yan sandan jihar Ondo sun kama wani mai shekaru 26, Godwin Mathew saboda kashe mahaifinsa, Mr Audu saboda ya bashi kan kaza amma ya bawa kansinsa mai shekaru 7
'Yan sandan jihar Ondo a ranar Talata ta tabbatar da kama wani mutum wanda ake zargin ya bude wa baki wuta a wani alibidi da aka yi a Oba Akoko da ke karamar hu
Rikici tsakanin gwamnan kudu da na Arewa ya kai makura, inda gwamnan kudu ya ce na Arewa na kokarin tallafawa barnar 'yan bindiga a yankunan kudancin kasar.
Rahoton dake hitowa daga jihar Ondo yanzun ya nuna cewa wani babban gini ya rguzo kan mutane, inda wata mata ta rasa rayuwarsta, wasu kuma suka makale a ciki.
Jihar Ondo
Samu kari