Jihar Ondo
Wasu tsagerun yan bindiga sun faramaki wani kauyen a juhar Ondo, inda suka bude wa wasu mutum biyu wuta waɗan da ke aiki a gidan mai, sun mutu nan take a harin.
Wani wanda ya kira kansa malamin addinin musulunci mai shekaru 55, Tunde Olayiwola, ya amsa cewa ya siyo sabon kokon kan dan adama a Ajabbale, Oka a jihar Ondo,
Wasu bata gari da ba a tabbatar ko su wanene ba sun bindige wani jami'in Hukumar Kiyayye Haddura ta Kasa, FRSC, a garin Ondo a yayin da ya tafi ya kai wa abokin
Yayin ake fuskantar babban zabe a Najeriya a shekarar 2023, guguwar sauya sheka na cigaba da kaɗawa, inda yan jam'iyyar ADP suƙa koma jam'iyyar PDP a Ondo.
Kotun daukaka kara da ke zama a Akure, ta sako shugaban cocin Sotitobire Praising Chapel, Prophet Babatunde Alfa,wanda wata kotun ta yanke wa daurin rai da rai.
An shiga cikin yanayin tashin hankali yayin da aka tsinci gawar wasu masoya biyu, saurayi da budurwansa dake ɗauke da juna biyu, da kuma abokinsu a ban daki.
Hukumar tsaro da jihar Ondo da ake fi sani da Amoketun Corp, ta ceto Fulani makiyaya biyu da 'yan uwansu makiyaya suka yi garkuwa da su, The Punch ta ruwaito.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban makaranta, mataimakinsa da kuma wasu malamai uku a kan hanyar Auga-Ise a jihar Ondo ranar Alhamis da yamm
Wani dalibi a Jami'ar Tarayya da ke Jiyar Oyo, Bolu ya bayyana yadda masu garkuwa suka ciyar da shi da yan uwansa danyen rogo da masara tsawon sati biyu da suke
Jihar Ondo
Samu kari