Jihar Ondo
Mayiwa Lawson Alade, dan majalisa mai wakiltar Akure ta Kudu da kuma Akure da Arewa a Jihar Ondo, kuma dan takarar APC a zaben fidda gwani, ya labarta yadda ya
Wasu muyagun yan bindiga a yankin karamar hukumar Owo da ke jihar Ondo sun halaka wani sojan Najeriya ɗaya kuma suka sace wani ɗan kwangila ɗan kasar waje.
Sanata Ayo Akinyelure ya sha kaye a kudirinsa na son komawa majalisar dattawa karkashin inuwar jam’iyyarsa ta PDP bayan an gudanar da zaben fidda dan takara.
Wata kotun majistare da ke zamanta a Akure ta bada umurnin tsare wani mutum mai shekara 22, Money Danladi, kan zargin kashe abokinsa da wuka, Sunday Babaji, sab
Ana zargin cewa wasu jami’an sojin Najeriya sun kai farmaki wurin da dalibai ke gudanar da zanga-zanga a garin Akure na jihar Ondo a ranar Talata 17 ga Mayu.
Babbar Kotun jihar Ondo ta umarci a kama tare da tsare mataimakin sufeta janar na yan sandan ƙasar nan na shiyya ta 2 da wani Sufurtanda bisa nuna raini ga Kotu
Wata mata uwan biyu ta ɗauki tsattsauran mataki kan tsohon saurayinta bayan ya kama bugunta dan kawai ya ganta da sabon saurayi, ya nemi kwana da ita ta ƙi.
Gwamnan Ondo ya bukaci Gwamnan CBN ya sauka daga mukaminsa idan zai yi takara. Gwamnan ya ba shugaban kasa shawarar ya shige Godwin Emefiele idan har ya ki.
Fusatattun matasa sun yi ihu tare da fatattakar wani dan majalisar dokokin jihar Ondo, Honarabul Oluwole Emmanuel Ogunmolasuyi daga mazabarsa saboda gazawa.
Jihar Ondo
Samu kari