Jihar Ondo
An tsare wani mutum mai shekara 23, Vincent Awonugba a gidan gyaran hali na Olokuta kan zarginsa da kashe kakansa mai shekaru 68, Florence Olaoye, saboda abinci
Gwamnan Jihar Ondo Oluwarotimi Akeredolu ya umurci kwamishinan yan sanda, Oyediran Oyeyemi, ya kama Olofun na Irele, na karamar hukumar Irele, Oba Ademola Idowu
Gwamnan jihar Ondo Oluwarotimi Akeredolu ya ce zai koyi amfani da fiyano domin ya rike rera wake-waken bege a coci a matsayinsa na mai kunar Yesu Almasihu.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya ce zai ba da ladan N50,000ga duk mutumin da ya ba da rahoton ayyukan yan bindiga da sauran masu aikata ƙaifuka.
Wani sanannen ɗan daban siyasa da ake kyautata zaton ɗan jam'iyyar APC ne ya shiga babban shago a ƙaramar hukumar Idanre, jihar Ondo ya harbi akalla mutum hudu
Ma'abota amfani da soshiyal midiya sun taya Mai Martaba, Oba Oloyede Adeyeoba Akinghare II, Arujale na masarautar Okeluse, murnar kammala karatun na sakandare.
Wata kungiyar kare hakkin bil’adama ta Musulunci MURIC, a ranar Alhamis ta yi kira da a biya diyya ga Fulanin da aka yi ramuwar gayya akan su bayan harin da a
Gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu, na jam'iyyar APC mai mulki ya bayyana cewa shi a wurin sa ko Peter Obi ne ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a 2023 ya yi dai-dai.
Hedkwatar tsaro ta Najeriya, DHQ, tare da tawagar sojoji da DSS sun sake kama wasu yan ta'addan kungiyar ISWAP biyu da ake zargi da kai hari a cocin katolika na
Jihar Ondo
Samu kari