Jihar Ondo
Yan bindiga sun sace mutane hudu ciki har da basarake na Iku Quaters, Oniku na IKu, a Ikare Akoko ta Jihar Ondo, Cif Mukaila Bello, Leadership ta rahoto. Tare d
Jihar Ondo - Hukumar Tsaro na Yankin kudu maso Yamma mai taken AMOTEKUN ta bayyana cewa babu dan ta’adda guda daya cikin matafiya yan Arewa 170 sabanin ragoton.
Jihar Ondo - Wani magidanci mai suna Sunday Samuel, ya zargi cibiyar kula da cututtuka da kuma tiyata ta jihar Ondo da ke cikin birnin Ondo da sakaci bayan mat.
Yan bindiga sun kashe jami'in dan sanda mai suna Temenu Boluwaji a wani harin da suka kai a caji ofis na Okuta Elerinla a Akure Jihar Ondo.Yan bindigan sun kai
Gwamnan jihar Ondo ya girgiza lokacin da ya karanta abinda rahoton kwamitinin bincike ya bankaɗo game da yawan ma'aikatan da ake biya albashi duk wata jiharsa.
Jihar Ondo - Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu ya bayyana cewa zai baiwa al’ummar jihar Ondo makamai domin kare kansu idan ‘yan ta’adda suka sake kai hari .
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya ɗan yi wa majalisar kwamishinoninsa garambawul, sai dai lamarin ya shafi ɗaya daga cikin wacce ta nuna rashin jin daɗi.
Hatsarin da wani ɗan Okada ya yi ya zama alheri a wata Anguwa a jihar Ondo, inda aka gano matar da ya buge ta sato wani jariri ne ɗan shekara uku a Duniya.
Wasu mazauna gari sun kai kokensu ofishin ‘yan sanda na Mowe da ke jihar Ogun, bisa zargin cewa wani karamin banki ya sace musu kudi saboda wasu dalilai na aiki
Jihar Ondo
Samu kari