Jihar Ondo
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiki, ya karyata rahoton dake yawo cewa ya karɓi mukami a tawagar yakin nemna zaben Atiku Abubakar, yace yana nan da Wike.
An kai karar wani matashi ɗan kimanin shekara 30 a duniya, Akeem Bello, gaban kuliya bisa zargin damfarar budurwarsa miliyan biyu, ya angonce da wata daban.
Musulman Ikare sun juyawa babban limamin masallacin yankin baya ne saboda daga darajar Oba Adeleke Adegbite-Adedoyin II, a matsayin Owa-Ale na Iyometa, Ikare.
Gwamnatin jihar Ondo ta garkame babban Masallacin Ikare Central sakamakon rikicin da ya kunno kai tsakanin Babban Limamin, Sheik Abubakar Muhammad, da kwamiti.
Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar Ondo ya umurci dalibai a makarantun kudi da na gwamnati da ma'aikatan gwamnati su koma sa kayan gargajiya duk ranar Jama’a.
Lucky Irabor, shugaban hafson tsaro a Najeriya ya ce babu jihar da gwamnati ta ba ikon mallakar makamai masu sarrafa kansu musamman ga 'yan banga a jihohin.
Za a ji labari Kotu tace Jam’iyyar APC ta sake shirya zaben wanda zai yi takararar 'Dan majalisa a Akoko. An yi haka ne bayan INEC ta fitar da sunan ‘Dan takara
Wani matashi dan shekara 18 mai suna Tope Momoh ya shake mahaifiyarsa har sai da ta ce ga garinku saboda ta kira shi shege. Tope ya amsa cewa ya halaka mahaifiy
Gwamnan jihar Ondo Oluwarotimi Akeredolu yayi wa gwamnatin tarayya martani cewa nufinsa na siyan makamai ga rundunar Amotekun shine don bai wa jama'a kariya.
Jihar Ondo
Samu kari